Jam’iyyar ADC ta ayyana Kassim Gana Geidam a matsayin ɗan takarar gwamna a Yobe yayin da APC ta marawa Baba Wali baya, lamarin da ya kawo cikas ga Ahmad Lawan.
Jam’iyyar ADC ta ayyana Kassim Gana Geidam a matsayin ɗan takarar gwamna a Yobe yayin da APC ta marawa Baba Wali baya, lamarin da ya kawo cikas ga Ahmad Lawan.
Dan majalisar wakilai daga jihar Kano, Alhassan Ado Doguwa, ya fito ya nemi yafiya a wajen jam'iyyar APC reshen jihar Osun, kan wasu kalamai da ya yi.
Kusa a jam'iyyar NNPP, Buba Galadima, ya yi martani kan bukatar sakataren gwamnatin tarayya, Sanata George Akume, ta 'yan Arewa su hakura da takara a 2027.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga 'yan adawa da su rungumi zaman lafiya. Tinubu ya nuna cewa 'yan Najeriya abu daya ya yi su duk da bambancin siyasa.
Sanata David Jimkuta da ke wakiltar Taraba ta Kudu ya ce har aikin acaba ya yi domin rufawa kansa asiri kafin shiga Majalisar Tarayya inda ya yabawa Nyesom Wike.
Tsohon shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Bukola Saraki ya yabawa hukumar zaben kasar Ghana inda ya bukaci Najeriya ta yi koyi da hakan musamman hukumar INEC.
Kungiyar Arewa Consultative Forum ta soki kalaman sakataren gwamnati. George Akume ya ce Arewa ta fitar da rai da shiga zaben 2027 ko kuma nasara a zaben.
An yi ce-ce-ku-ce da musayar yawu a zaman Majalisar wakilai yau Talata a lokacin da Hon. Dalyop Chollom ya sanar da ficewa daga LP zuwa jam'iyyar APC.
Jam'iyyar APC ta wanke kanta daga zargin cewa ta jefa rikici a PDP. APC ta yi wa Atiku zazzafan martani kan cewa tana amfani da Wike wajen hura wuta a PDP.
Dan Majalisar Wakilai daga jihar Zamfara, Hon. Aminu Sani Jaji ya karɓi dubban magoya bayan PDP da sauran jam'iyyun adawa a jihar zuwa jam'iyyar APC.
Siyasa
Samu kari