Jam’iyyar ADC ta ayyana Kassim Gana Geidam a matsayin ɗan takarar gwamna a Yobe yayin da APC ta marawa Baba Wali baya, lamarin da ya kawo cikas ga Ahmad Lawan.
Jam’iyyar ADC ta ayyana Kassim Gana Geidam a matsayin ɗan takarar gwamna a Yobe yayin da APC ta marawa Baba Wali baya, lamarin da ya kawo cikas ga Ahmad Lawan.
Tsohon mataimakin shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Ovie Omo-Agege da Hon. Erhiataka Suenu-Ibori sun bugi kirji inda suka yi alkawarin mayar da Delta jihar APC.
Shugabannin jam'iyyar APC a gundumar Ofosu cikin karamar hukumar Idanre sun dakatar da shugaban jam'iyyar na jihar Ondo, bisa zargin yin wasu kalamai.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a NNPP, Sanata Kwankwaso ya kai ziyara ta musamman har gidan tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo a Abeokuta.
Sanusi Bature DawakinTofa ya sanar da cewa gwamnan Kano ya umarci kwamishinonin da aka canza su shiga ofis tsakanin Litinin zuwa ranar Laraba za a ga sauyi.
Shugaban jam'iyyar APC a Najeriya, Dr. Abdullahi Ganduje ya ce sun shirya tsaf domin kwace mulkin a jihar Rivers a zaben 2027 inda ya ce ita ce kan gaba.
Rahotanni sun tabbatar da rasuwar dan Majalisar jiha a Kogi, Hon. Enema Paul wanda ya yi bankwana da duniya a asibitin Abuja a yau Asabar bayan fama da jinya.
Wani malamin addinin Kirista, Fasto Isaac Ayo Olawuyi ya bukaci ba Musulmi damar mulkin jihar Lagos bayan Kiristoci sun shafe shekaru 12 suna mulki zuwa 2027.
Kungiyar matasan Arewa (AYCF) ta yi magana kan zaben 2027 inda ta ce idan Bola Tinubu bai gyara ba zai fuskanci barazana daga yankin saboda halin da ake ciki.
Jam'iyyun ADC da PRP sun dara maganar hadaka domin tunkarar APC a 2027 bayan PDP ta ba Jonathan damar takara. Sun ce Buhari da Tinubu sun kawo talauci.
Siyasa
Samu kari