'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Jakadiyar Birtaniya a Najeriya, Gill Lever, ta ce gwamnatin Birtaniya ba ta da dan takara da ta fi so a zaben 2027 Najeriya ba sannan ba za ta tsoma baki ba.
Hadimin tsohon shugaban kasa, Reno Omokri ya yi magana kan zaben 2027 da damar da Bola Tinubu ke da ita inda ya ce kwarewarsa a siyasa zai ba shi damar yin nasara.
Tun yanzu wasu sun fara shirye-shiryen zaben 2027 yayin da ake hasashen rigimar siyasa ta kunno kai a jihar Kwara bayan cire allunan tallan Sanata Saliu Mustapha.
Shugabar ƙaramar hukumar Egor s jihar Edo ta yi watsi da matakin wasu kansiloli na sauke ta daga kan kujerar mulki, ta ce hakan ya saɓawa kundin tsarin mulki.
Akwai 'yan siyasa da yawa da suka sauya-sheka a shekarar bana mai shirin karewa. Ficewar wasu jiga-jigai ya fi batawa jam'iyyun adawa rai musammanin ana hangen 2027.
Hadimin Bola Tinubu ya yi magana kan zargin da Nijar ke yi kan Najeriya inda ya ce akwai zargin siyasa da neman hada shugaban kasa gaba da yan Arewa.
Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum.ya halarci taron kaddamar da littafin da aka rubuta domin karrama Gwamnan Kebbi, Nasir Idris Kauran Gwandu.
Ministan babban birnin Abuja, Nyesom Wike ya ce zai sake marawa Bola Tinubu baya a zaben shugaban kasa na 2027 idan ta kama, ya ce bai yi nadama ba.
Wata kotu a Rivers ta sauke shugannin APC da ke yi wa bangaren Abdullahi Ganduje biyayya bayan sun shirya zabe ba bisa ka'ida ba, an zargi Ganduje da rashin gaskiya
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya caccaki tsohon shugaban jam'iyyar PDP, Uche Secondus inda ya fadi dalilin da yasa ya haɗa baki aka cire shi daga mukaminsa.
Siyasa
Samu kari