'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Kungiyar APC a Arewa ta Tsakiya ta nuna damuwa kan rigimar siyasar da ke aukuwa a jihar Benuwai, ta bukaci SGF Sanata George Akume ya canza salo.
Gwamna Francis Nwifuru na jihar Ebonyi ya halarci wurin taron rabon kayan tallafi na wani ɗan majalisar tarayya na LP, ya ce babu gaba ko ƙiyayya a siyasa.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana fatan cewa APC za ta ci gaba da lashe jihohi a Kudu maso Kudu, yana mai cewa zai kawo sauyi mai kyau.
Rikicin siyasa ya kara kaurewa tsakanin Shehu Sani, Nasir El Rufa'i da Reno Omkri kan yadda Bola Tinubu ke tafiyar da mulki. Yan siyasar sun harbin juna da kalamai.
Yayin da ‘yan arewa ke adawa da batun haraji, Jide Ojo ya shawarci Tinubu da ka da ya janye kudurin. Ya kuma yi bayani kan goyon bayan da Tinubu zai samu a 2027.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio, ya yi magana kan shirin jam'iyyar APC a yankin Kudu maso Kudu dangane da zaben 2027 mai zuwa.
Kakakin kungiyar matasan jam’iyyar PDP na kasa, Dare Glintstone Akinniyi, ya bayyana shirin jam’iyyar na sauke Tinubu da APC daga mulki a zaben 2027.
Reno Omokri, tsohon hadimin shugaban kasa Goodluck Jonathan ya soki kalaman tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El Rufa'i bisa zargin gwamnatin Tinubu da kabilanci.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya fito ya yi magana kan batun da aka rika yadawa kan cewa ya cimma yarjejeniya tsakaninsa da Atiku Abubakar da Peter Obi.
Siyasa
Samu kari