'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Abubuwa da dama sun ja hankali a fagen siyasar Najeriya a shekarar da ake bankwana da ita, musamman ta fuskar jam'iyyun adawa masu son kwace mulki daga APC.
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Mista Peter Obi ya ce gwamnatin Tinubu na yi wa yan Najeriya rufa-rufa game da ainihin halin da ƙasar nan ke ciki a yanzu.
Tsohon ɗan takarar shugaban kass a inuwar LP, Mista Peter Obi ya ce har yanzu ba su kai kulla yarjejeniyar haɗa maja da PDP, NNPP ko wata jam'iyyar siyasa ba.
Tsofaffin 'yan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar da Peter Obi sun bayyana fatan Najeriya za ta bunkasa a sabuwar shekarar 2025 da aka shiya a ranar Laraba.
Gwamnan jihar Rivers, Suminalayi Fubara ya jijjige Wike da mutanensa. Gwamnan ya ce ya dogara ga Allah wajen maganin makiya jihar da al'ummarta a gaba.
Muƙaddashin shugaban PDP na ƙasa, Umar Damagum.ya ce har yanzun PDP ce a sahun gaba a tsagin adawa kuma dole sai da ita za a iya mukushe APC a zaɓen 2027.
Tsohon gwamnan jihar Kogi ya bukaci 'yan Najeriya su kara hakuri da salon mulkin Bola Tinubu. Ya ce Tinubu ya dauko hanyar kawo cigaba a Najeriya.
Gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed ya ki janye kalaman barazana da ya yi ga Bola Tinubu. Ya ce ya gargadi Bola Tinubu ne kan kudirin haraji.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya ce ikirarin da APC ta yi cewa ya ciyo bashin kusan Naira biliyan 100 a asirce karya ce da ba ta da tushe ballantana makama.
Siyasa
Samu kari