Jam’iyyar PDP a Jigawa ta soki dakatar da tsohon gwamna Sule Lamido daga kwamitin amintattu, tana cewa matakin yana barazana ga hadin kan jam’iyya.
Jam’iyyar PDP a Jigawa ta soki dakatar da tsohon gwamna Sule Lamido daga kwamitin amintattu, tana cewa matakin yana barazana ga hadin kan jam’iyya.
Kungiyar NUF ta yi kira ga jam'iyyar PDP da ta hukunta ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike. Kungiyar ta ce kalaman Wike rashin ɗa'a.
Yayin d aake ci gaba da nuhawara da musayar yawu kan kujerar shugaban APC na ƙasa, da yiwuwar batun zai ja hankali a taron NEC da za a yi nan da kwanaki 10.
A cikin watan Satumban 2024, za a gudanar da zabubbuka a jihohi uku na Najeriya. Al'ummar jihar Edo za su fito domin zaben sabon gwamna a cikin watan.
Malaman addinin Musulunci sun fita daga tafiyar Abba Kabir Yusuf suka koma APC karkashin Sanata Barau Jibrin. Sanatan zai shirya gasar kartun Alkur'ani a Kano.
Tsohon gwamnan Rivers wanda ya rike mukamin Minista a mulkin Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi ya yi martani bayan yada jita-jitar cewa yana nadamar shiga APC.
Yayin da ake tunkarar zaben 2027, Kungiyar League of Northern Democrats da Mallam Ibrahim Shekarau ke jagoranta ta fara shiri domin tumbuke Bola Tinubu a zaben 2027.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya dawo da makarantun mata na kwana guda 15 waɗanda tsohuwar gwamnatin Ganduje ga soke su daga tsarin makarantun kwana a jihar.
APC mai maulki ta ƙaryata ikirarin PDP cewa ba a shirya gaskiya ba a zaɓen kananan hukumomin da aka gudanar da jihar Kebbi, hukumar zaɓe ta sanar da sakamako.
Jam'iyyar PDP ta bayyana kafa wasu kwamitoci guda biyu da za su duba halin da jam'iyyar ke ciki domin daukar matakan gyara kafin kakar zaben 2027.
Siyasa
Samu kari