Sojojin Najeriya sun ce janyewar wasu sojojin Amurka daga ƙasar ba ta nuna cewa haɗin gwiwar tsaro tsakanin Najeriya da Amurka ya lalace ko ya zo karshe ba.
Sojojin Najeriya sun ce janyewar wasu sojojin Amurka daga ƙasar ba ta nuna cewa haɗin gwiwar tsaro tsakanin Najeriya da Amurka ya lalace ko ya zo karshe ba.
Kungiyar G-100 ta gabatar da tsarin mulkin shekaru huɗu guda ɗaya domin haɗa kan jam’iyyun adawa da kayar da Tinubu a 2027, yayin da ADC ta soki Atiku.
Jam'iyyar APC ta yi gargadi mai cike da barazana ga 'ya'yanta da ta ke zargi da yi wa PDP aiki da yabon gwamna Seyi Makinde aiki. APC ta ce za ta hukunta su.
Ministan yaɗa labarai da wayar da kan jama'a, Mohammed Idris ya bayyana cewa shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya koma Legas ne bayan ya kammala wa'adi na biyu.
Tsohon dogarin Abacha, Hamza Al-Mustapha, zai tsaya takarar shugaban kasa a 2027 a karkashin jam'iyyar SDP. Ya bayyana aniyar sa ta dawo da martabar Najeriya.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Namadi Sambo ya watsar da jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki a jihar Kaduna.
Shugaban jam'iyyar SDP a jihar Ebonyi, Dr Kingsley Agbor ya bayyana dalilan da za su saka APC faduwa a zaben 2027 kamar yadda Goodluck Jonathan ya fadi.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar PDP ta gamu da cikas a kan babban taron kwamitin zartaswa na kasa saboda INEC ta yi zargin cewa an karya doka.
Jam'iyyar APC reshen jihar Adamawa ta fito ta nesanta kanra daga batun cewa ta marawa Nuhu Ribadu baya don neman wani mukamin siyasa a zaben 2027.
Jam'iyyar PDP ta ce tana jin dadi kan rikicin da ya bulla a APC bayan taron Arewa maso Gabas a jihar Gombe. An kai farmaki wa Ganduje kan takarar Shettima.
APC na shirin mamaye kananan hukumomin FCT a zaɓen ciyamomi na 2026 da 2027, tare da tsananta dabarun jawo 'yan adawa. INEC za ta gudanar da zaɓen FCT a Fabrairu.
Siyasa
Samu kari