Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a gidsn tsohon shugaban kasa, Goodluck Ebele Jonathan. Sun bukaci ya fito takara a babban zaben shekarar 2027.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa dole a hada kai ceto eNajeriya. Ya yi kaca kaca da APC, ya bayyana makircin da ake kullawa a 2027.
Ministan harkokim kai, Nentawe Yilwatda ya bayyana cewa ma'aikatarsa ba za ta bari wasu ƴan siyasa su ɓata shirin rabon tallafin rage raɗaɗin da za a yi.
Gwamnann jihar Akwa Ibom ya yi bayani kan abubuwan da ake yaɗawa a jigar a ƴan kwanakin nan, ya ce zai miƙa kansa ga hukumar EFCC idan bukatar hakan ta taso.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa, Mista Peter Obi duk wata haɗaka da za a haɗa matukar ba za a tattauna batun ceto Najeriya ba, to kada ma a sanya shi a ciki.
Jam'iyyar APC reshen jihar Osun ta yi martani bayan kungiyar Omoluabi wacce ke biyayya ga tsohon gwamnan jihar, Rauf Aregbesola. Ta ce ko kadan ba ta damu ba.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya yi bayani bayan kuskuren mika mulkin Katsina ga PDP yayn taron yakin neman zaben jam'iyyar APC a Katsina. Ya ce kuskuren harshe ne.
Gwamnan Katsina, Malam Dikko Umaru Radda ya yi tuntuɓen harshe da yake jawabi a wurin kaddamar da kamfen APC a zaɓen kananan hukumomin da za a yi a Fabrairu.
Kungiyar Omoluabi ta fice daga APC saboda rashin adalci, rashin shugabanci na gari, da dakatar da 'ya'yanta. Aregbesola ya ce wannan sabon babi ne.
Kungiyar matasan PDP ta gargadi Gwamna Bala Mohammed da ya gyara dabi’unsa ko ya fice daga jam’iyyar saboda bata mata suna bayan ci gaba da sukar Nyesom Wike.
Siyasa
Samu kari