Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashin Shettima ya goyi bayan takarar Sanata Ahmed Aliyu Wadada a zaben gwamnan jihar Nasarawa a 2027 ya fadi haka ne a Nasarawa.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba za ta tantance shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ba, domin shiga zaben fitar da gwani da za ta gudanar.
Mai magana da yawun shugaban APC, Oliver Okpala ya bayyana cewa ƴan Najeriya za su gane dabarar Bola Tinubu ta naɗim Ganduje a FAAN nam ba da daɗewa ba.
Musa Iliyasu ya yi zargin cewa madugun Kwankwasiyya na ƙoƙarin shiga jikin Tinubu ba don komai ba sai don samun mafakar da Abba zai samu zarcewa zango na 2.
Yayin da rikicin PDP ya ki ci ya ki cinyewa, Sanata Ned Nwoko ya fice daga jam’iyyar kuma ya koma APC, yana mai bayyana rikice-rikicen jam’iyyar a matsayin dalilai.
Dakatattun Yan majalisar Zamfara guda 10 sun yi zanga-zanga a Abuja, suna cewa hakan barazana ce ga dimukuradiyya tare da neman a yi musu adalci.
An fara kulle-kulle domin tunkarar zaben shugaban kasa na shekarar 2027. Nasir El-Rufai na daga cikin tsofaffin gwamnonin da ake ganin za su yi takara da Tinubu.
Rahotanni sun tabbatar da cewa gwamnonin jam'iyyar guda 12 suna wata ganawa a asirce a Asaba, babban birnin Jihar Delta, ba tare da bayyana dalilin ba.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana yadda yan Najeriya suka watse musu yayin kamfen siyasa a jihar Rivers da ke Kudancin Najeriya.
An yi mamaki da Atiku Abubakar bai halarci taron PDP na Arewa maso Gabas ba. PDP na shirin kawo gyara a shugabancinta don tabbatar da sulhu da karfafa jam’iyya.
Atiku Abubakar ya ce Tinubu na daf da kama 'yan adawa baki daya da ya cafke Omoyele Sowore da Farfesa Yusuf Usman. Atiku ya ce Tinubu na son dakile yan adawa.
Siyasa
Samu kari