Jam’iyyar PDP a Jigawa ta soki dakatar da tsohon gwamna Sule Lamido daga kwamitin amintattu, tana cewa matakin yana barazana ga hadin kan jam’iyya.
Jam’iyyar PDP a Jigawa ta soki dakatar da tsohon gwamna Sule Lamido daga kwamitin amintattu, tana cewa matakin yana barazana ga hadin kan jam’iyya.
Sanata Godswill Akpabio da wasu sanatoci tata suna karɓan albashi na daban da na sauran yan majalisar dattawa, har yanzu ba a gano adadin da ake biyansu ba.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Nyesom Wike ya bayyana cewa yana fita daga PDP za ta samu matsala kuma ba za ta taba dawowa dai-dai ba saboda tasirinsa.
Tsohon shugaban ƙaramar hukumar Ijebu ta Gabas, Wale Adedayo ya sauya sheƙa daga APC zuwa jam'iyyar PDP, ya sake tsayawa takarar kujerar da aka tsige shi.
Kungiyar haɗin kan al'ummar shiyyar Arewa maso Gabas ta roki shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauke Nyesom Wike daga matsayin ministan birnin Abuja.
Wasu yan daba sun kai farmaki ofishin kamfen Gwamna Lucky Aiyedatiwa yayin da ake shirin gudanar da zaben gwamnan jihar Ondo a watan Nuwambar 2024.
Masu ruwa da tsaki sun amince da Nenadi Usman, tsohuwar ministar kudi a matsayin shugabar kwamitin rikon kwarya na jam'iyyar LP ta ƙasa yau Laraba.
Jam'iyyar APGA mai mulkin jihar Anambra ta fara duba yiwuwar hukunta Gwamna Charles Soludo bisa zargin zagon ƙasa, shugaban BoT ya ce ba wanda za a kyale.
Jam'iyyar APC mai adawa a jihar Edo ta samu koma baya yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaben gwamnan a cikin watan Satumban 2024 da muke ciki.
Yayin da aka fara shirin zaben 2027 a Najeriya, tsohon kakakin kamfen jam'iyyar LP, Kenneth Okonkwo ya ce ya kamata Atiku da Tinubu da Obi su janye tsayawa takara.
Siyasa
Samu kari