Kungiyar IPOB ta bai wa gwamnatin tarayya kwanaki 14 ta saurari ɗaukaka ƙarar Nnamdi Kanu, tare da barazanar kaurace wa zaɓuka idan ba a cika buƙatar ba.
Kungiyar IPOB ta bai wa gwamnatin tarayya kwanaki 14 ta saurari ɗaukaka ƙarar Nnamdi Kanu, tare da barazanar kaurace wa zaɓuka idan ba a cika buƙatar ba.
Kungiyar G-100 ta gabatar da tsarin mulkin shekaru huɗu guda ɗaya domin haɗa kan jam’iyyun adawa da kayar da Tinubu a 2027, yayin da ADC ta soki Atiku.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana Alex, wani ɗan kasuwa daga ƙasar Belarus a matsayin abokin karatunsa a jami'ar Chicago da ke ƙasar Amurka.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa babu wanda zai sake zaben Bola Tinubu a babban zaben 2027 mai zuwa.
Wasu kungiyoyi a Arewa maso Gabas sun saba da juna kan wanda ya kamata a dauka a madadin Kashim Shettima a matsayin mataimakin shugaban kasa a zaben 2027.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi magana kan hadin gwiwar da ake tattaunawa yanzu inda ya ce ba ta da alaka da kowace jam’iyyar siyasa.
Wasu 'yan siyasar Arewa ta Yamma sun gana da Atiku Abubakar tare da wasu 'yan Kannywood a Abuja. Sun tattauna maganar kayar da Bola Tinubu a zaben 2027.
Tsohin gwamnan Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa sun nemi rijostar sabuwar jam'iyya ne saboda kaucewa rigingimun da jam'iyyun adawa ke fama da su.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya sake caccakar gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bayyana cewa Allah ya kare shi daga annoba.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, tsohon gwamnan jihar Kaduna Nasir El-Rufai, da sauran manyan 'yan adawa sun zaɓi sabuwar jam'iyyar ADA.
A labarin nan, za a ji cewa rahotanni daga Abuja sun ce Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya fara tayin kujerar mataimakin shugaban kasa ga Rabi'u Musa Kwankwaso.
Siyasa
Samu kari