'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Jam'iyyar NNPP ta bayyana cewa babu kamshin gaskiya a cikin labarin da masu tawaye a jam'iyyar karkashin Major Agbor ke yadawa na cewa an kore su.
Babbar kotun tarayya da ke zama a Abuja ta kwace ragamar shugabancin NNPP a hannun tsagin Rabiu Kwankwaso. Ta ce ba za ta shiga rikicin jam'iyya ba.
Kotu mai daraja ta ɗaya a Najeriya ta yanke hukuncin sauke Juliis Abure daga shugabancin jam'iyyar LP na ƙasa, ta ce kotun ɗaukaka ƙara ta yi kuskure.
Jam'iyyar APC ta yi watsi da rade radin da ke cewa ana yunkurin sauya mataimakin shugaban kasa a zaben 2027 bayan Arewa ta Tsakiya sun ta nemi kujerar.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta watau INEC ta sanar da shugaban Majalisar Dattawa, Godwill Akpabio cewa ta yi watsi da buƙatar yi wa Sanata Natasha Akpotu kiranye.
Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta ce nasara ce ga 'yan Najeriya bayan INEC ta yi watsi da ƙorafin yi mata kiranye. Ta ce an gama yaƙi ɗaya, saura biyu.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa watau INEC ta bayyana cewa bukatar da aka shigar da nufin tsige Sanata Natasha ba ta cika sharudɗan kundin tsarin mulki ba.
Tsohon dan takarar gwamnan PDP a Edo, Asue Ighodalo ya shaidawa jama'ar jihar cewa zai daukaka kara bayan kotu ta tabbatar wa da Monday Okpebholo kujerar gwamna.
Yayin da ƴan adawa ke shirye shiryen haɗewa domin kayar da Bola Tinubu, wata kungiyar siyasa ta nemi hukumar zaɓe INEC ta yi mata rijistar zama jam'iyyar siyasa.
Siyasa
Samu kari