Kamfanin hada hadar kudi ta yanar gizo, Opay, ya bayyana cewa rahoton da ake yadawa a midiya cewa zai daina aiki a watan Satumba, 2026 ba gaskiya ba ne.
Kamfanin hada hadar kudi ta yanar gizo, Opay, ya bayyana cewa rahoton da ake yadawa a midiya cewa zai daina aiki a watan Satumba, 2026 ba gaskiya ba ne.
Hukumar INEC ta sauya sunayen wasu yan takara na jam'iyyu daban-daban a jerin sunayen yan takarar gwamnan da ta fitar a ofisoshinta na jihohin Najeriya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya karɓi bakuncin ɗam Majalisar Wakilai daga Kano, Hon. Abdulmumini Kofa a Aso Rock, ya yi maganar Sanata Kwankwaso.
Shugaban matasan LP na ƙasa, Kennedy Ahanotu ya bayyana aniyarsa ta neman takarar shugabancin Najeriya a zaɓen 2027, ya cez zai sauya Najeriya ta shigo zamani.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben 2027, Fasto Elijah Ayodele ya yi magana kan waɗanda za su tsaya takarar shugaban kasa inda ya ce mutum uku ne kacal za su fafata.
Ministan kasafi da tsare-tsaren ƙasa, Atiku Bagudu ya ce sabanin yadda ake zargi, yankin Arewa na da cikakken wakilci a gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
Yan Arewa sun rabu biyu kan goyon bayan gwamnatin Bola Tinubu da masu korafin nuna wariya. Kwankwaso ya ce ana wariya, Inuwa Yahaya ya ce an cika alkawari.
A labarin nan, za a ji cewa fadar shugaban kasa ta fusata a kan kalaman da tsohon shugaban ADC, Ralph Uche Nwosu ya yi a kan wasu daga cikin jami'anta.
Wata kotu a Keffi na jihar Nasarawa ta tura mutanen Nasir El-Rufa'i gidan gyaran hali bisa zargin tayar da zaune tsaye. Bangaren El-Rufa'i ya musa zargin da aka masa
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya ce babu wani shugaban kasa da ya tallafa wa gwamnoni kamar yadda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ke yi a yanzu.
Tsohon shugaban jam'iyyar ADC da ya mika wa David Mark shugabanci, Ralph Nwosu ya ce gwamnatin APC ta masa tayin mukamin minista don watsi da hadaka.
Siyasa
Samu kari