'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Tsohon mataimakin gwamnan Sokoto, Manir Muhammad Dan’iya, ya zama ɗan takarar gwamna na jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya domin zaɓen 2027 a jihar.
Gwamnonin jam'iyyar APC sun ziyarci tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari a gidansa da ke Kaduna. Sun ziyarci Buhari ne domin gaisuwar sallar azumi.
Yayin da ake ta mamakin shiru da Sanata Bukola Saraki ya yi, wasu sun ce yana yin haka ne da nufin tsara matakin da zai fi amfani a siyasarsa kafin 2027.
Wani matashi, Ibrahim Modibbo ya ce Tinubu bai ci jiharsa ba a 2023, Arewa ta taimaka masa, amma yanzu tana shan wahala. Ya nemi Arewa da Kudu so kada Tinubu a 2027.
Bangaren Rabiu Musa Kwankwaso ya yi watsi da batun da kw nuna cewa Kotun Tarayya mai zama a Abuja ta kwace shugabancin jam'iyyar NNPP daga hannunsa.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya bayyana jam'iyyar APC ta lallaba shi domin ya yi takarar sanatan Edo ta Tsakiya a babban zaben shekarar 2023.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a SDP, Adewole Adebayo ya ce akwai shirin da Atiku Abubakar da Peter Obi suke yi domin sauya sheka zuwa SDP a 2027.
Yayin da ake ta yada cewa Bola Tinubu zai sauya Kashim Shettima a matsayin mataimakinsa, dan PDP, Dare Glintstone Akinniyi ya gargade shi kan daukar wannan mataki.
Gwamna Alex Otti na jihar Abia ya ba da mamaki game da siyasarsa inda ya ce ba zai nemi kujerar Sanata ba zuwa Abuja bayan karewar wa'adinsa a mulki.
Gwamnan jihar Anambra, Farfesa Charles Chikwuma Soludo, ya samu nasara zama halastaccen dan takarar gwamna a inuwar jam'iyyar APGA, ya yi godiya.
Siyasa
Samu kari