'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Jakadiyar Birtaniya a Najeriya, Gill Lever, ta ce gwamnatin Birtaniya ba ta da dan takara da ta fi so a zaben 2027 Najeriya ba sannan ba za ta tsoma baki ba.
Kungiyar NCAJ ta bukaci Tinubu ya ayyana dokar ta-baci a Zamfara saboda rikicin siyasa, rashin tsaro, da zargin gwamnati na hada kai da masu tayar da kayar baya.
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun fara nuna rashin gamsuwa da abubuwan da ke faruwa a matakin ƙasa, wasu buyar daga ciki na tunanin sauya sheka zuwa wata jam'iyyar.
Jagora a NNPP ya yi zargin cewa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yi takaicin yadda Bola Ahmed Tinubu ya samu nasarar kama mulkin Najeriya.
Sanata Ned Nwoko ya bayyana cewa zai ba Gwamnan Delta mamaki kan batun kirkiso sabuwar jihar Anioma wacce yanzu haka ta kai karatu na biyu a Majalisa.
Bwala ya ce karramawar da ya samu daga shiyyar Kudu Maso Gabashin Borno alama ce cewa mutanensa na tare da Shugaba Tinubu da tsarin Renewed Hope 100 bisa 100.
Gwamna Hyacinth Alia na jihar Benuwai ya musanta raɗe-radinda ake yaɗawacewa yana shirin barin jam'iyyar APC saboda rikicin da ya ƙi ci ya ƙi cinyewa.
Kungiyar dattawan Kudu maso Kudu ta bukaci 'yan Najeriya su zabi Bola Tinubu a 2027. Ta ce ya nada dan kabilar Ibo a limamin Abuja da ba su mukamai masu tsoka.
Shugaban hukumar INEC, Mahmood Yakubu ya bayar da tabbacin cewa wa'adinsa a matsayin shugaban hukumar zaben ya zo karshe, kuma zai ajiye aiki a karshen shekara.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya musanta zargi da Natasha Akpoti Uduaghan ta yi masa na cewa ya hada kai da wasu don a hallaka ta.
Siyasa
Samu kari