Kwamishinan Matasa da Wasanni na Borno, Sainna Buba, ya janyo cece-kuce bayan yin barazanar cutar da masu adawa da APC da kuma hana su amfana ta gwamnati.
Kwamishinan Matasa da Wasanni na Borno, Sainna Buba, ya janyo cece-kuce bayan yin barazanar cutar da masu adawa da APC da kuma hana su amfana ta gwamnati.
Hukumar INEC ta sauya sunayen wasu yan takara na jam'iyyu daban-daban a jerin sunayen yan takarar gwamnan da ta fitar a ofisoshinta na jihohin Najeriya.
Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo ya ziyarci shugaban kasa a Aso Rock, an ga tambarin nan na Bola Tinubu a jikin hular da ya sanya yayin ziyarar.
Wani jigo a jam'iyyar PDP ya tuna bayan kan kuskuren da Atiku Abubakar ya tafka a zaben shugaban kasa na shekarar 2023. Ya ce hakan ya jawo masa rashin naaara.
Manyan jiga-jigan APC da aka jam'iyyar da su sun bayyana cewa kofa a bude take ga Gwamna Peter Mbah idan ya shirya sauya sheka daga jam'iyyar PDP.
Sanata da ke wakiltar Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu ya yi karin haske kan rashin lafiyar shugaban kasa, Bola Tinubu da ake ta yadawa inda ya ce ba gaskiya ba ne.
Atiku ya yi Allah wadai da hukumar EFCC ta tsare Tambuwal, yana zargin gwamnatin Tinubu na amfani da yaki da rashawa wajen gallaza wa ‘yan adawar siyasa.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir Lawal ya ce Peter Obi ne ya aamu nasara a zaben shugaban kasa na 2023 amma Bola Tinubu ya murde masa.
Wani jigon APC, Kwamred Faizu Alfindiki ya yi magana kan siyasar jihar Kano inda ya shawarci Sanata Rabiu Kwankwaso ya nemi afuwar Abdullahi Umar Ganduje.
Na hannun daman tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP a zaben 2023, Rabiu Musa, Abdulmumin Jibrin, ya gana da Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta fito ta zargi APC mai.muki da amfani da hukumar yaki da cin hanci ta EFCC wajen dakushe kaifin da 'yan adawa suke da shi.
Siyasa
Samu kari