Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
Hamshakin attajiri, Femi Otedola, ya maida martani kan batun cewa ya samar da kudaden gina matatar Dangote. Attajirin ya bayyana cewa zuki ta malle ce kawai.
A labarin nan za a ji cewa Dr. Umar Ardo, jagora a cikin jam'iyyar hamayya ta ADC ya bayyana cewa yana shari'a da jam'iyyar NDC saboda zargine take doka.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya ce ba zai yi sulhu da FSimi Fubara ba sai an saka 'yan majalisar Ribas. Wike ya ce Fubara kamar da ne da ya juya baya wa ubansa.
Tsohon hadimin shugaba Jonathan Rueben Abati ya gargadi shugaba Bola Tinubu kan hulda da Nyesom Wike. Ya ce Wike zai iya zagi da cin mutuncin Tinubu a gaba.
Tsohon gwamnan jihar Imo, Sanata Rochas Okorocha, ya fito ya ƙaryata jita-jitar da ke cewa yana shirin ficewa daga jam'iyyar APC. Ya ce yana nan zama daram.
Tsohon gwamnan jihar Abia, Sanata Orji Kalu ya bayyana cewa babu abin da ya samu a matsayin gwamna na shekara takwas sai kuɗinsa da ya kashe wa al'umma.
A labarin nan, za ji cewa ana zargin jam'iyya mai mulki ta APC da amfani da hukumonin gwamnati wajen tilastawa yan adawa su sadudu tare da komawa cikinta.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta barranta kanta da rahoton dake cewa ta yiwa dukkanin 'yan majalisu cewa za a ba su takara kai tsaye babu hamayya.
Bayan wasu jiga-jiganta sun karbi muƙami a gwamnatin Agbu Kefas, jam’iyyar APC mai adawa a Taraba za ta hukunta ‘ya’yanta da suka amince ta tayin muƙaman.
Majalisar dokokin jihar Ondo ta yi sauye-sauye don ɗinke eɓaraka a tsakanin shugabanninta, mataimakin kakaki da shugaban marasa rinjaye sun hakura da kujerunsu.
A wannan labarin, za a ji cewa tsohon dan takarar shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce kishin talakawa ne babban dalilinsa na fafutukar sauyin gwamnati a Najeriya.
Siyasa
Samu kari