Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Sanata Imasuen ya sauya sheka zuwa APC saboda rikicin cikin gida da ya mamaye jam'iyyarsa ta LP. Ya ce zai taimaka wajen tabbatuwar kudurin Renewed Hope Agenda.
Hukumar zabe ta ƙasa mai zama kanta watau INEC ta ce zuwa yanzu ta karɓi buƙatun yi jam'iyyu rijista akalla 110, ta ce za ta fitar da sunayensu gaba ɗaya.
Mukaddashin shugaban PDP na ƙasa, Ambasada Umar Iliya Damagum ya sanar da cewa shugabannin jam'iyyar sun amince a dawo da Samuel Anyanwu kan kujerarsa.
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawa, Ali Ndume, ya bayyana cewa akwai yiwuwar zai fice daga jam'iyyar APC. Ya ce ya je tarurrukan 'yan hadaka.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin ya bukaci masu neman shi da ya nemi kujerar Kashim Shettima a 2027 su daina su goyi bayan Bola Tinubu.
Shugaban jam'iyyar SDP na kasa, Alhaji Shehu Gabam, ya yi fatali da batun dakatarwar da aka yi masa daga kan mukaminsa. Ya ce har yanzu shi ne shugaba.
Shugabanni da masu faɗa a ji na jam'iyyar PDP sun kai ziyara hedikwatar hukumar zabe ta kasa watau INEC, sun tattaunawa jami'an zaɓe kan muhimmin batu.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya nuna shakku kan cewa da wuya hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta yi rajistar sabuwar jam'iyya.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa watau INEC ta bayyana cewa ta samu takardun neman rijistar jam'iyyun siyasa amma babu ɗaya da ta cika sharudda.
Siyasa
Samu kari