Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa nan gaba kadan za a fara samun kudin sufuri a Najeriya bayan z=wani zama da ya yi gwamnonin APC a Abuja.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa nan gaba kadan za a fara samun kudin sufuri a Najeriya bayan z=wani zama da ya yi gwamnonin APC a Abuja.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya gana da gwamnonin APC a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja, yayin da jam’iyyar ke ƙara shirye-shiryen tunkarar zaɓen 2027.
Dan tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, Abubakar Atiku Abubakar, ya sanar da sauya shekarsa daga jam'iyyar PDP zuwa APC mai mulki.
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya fara ganawa da manyan kusoshin jam'iyyar APC na jihar Kano bayan zamansa da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya sha ruwa.
Tsohon dan takarar shugaban kasa kuma jigo a jam'iyyar ADC, Dele Momodu, ya bayyana cewa akwai yadda 'yan adawa za su iya kifar da Bola Tinubu a 2027.
Tsohon dan takarar gwamna Ja’afar Sani Bello ya soki tasirin siyasar Rabiu Kwankwaso, yana bayyana cewa ba shi da karfin tasiri a Najeriya sama da Kano.
Wasu majiyoyi sun ce ci gaba da tuntubar masu ruwa da tsaki, sharadin Shugaba Tinubu da matsalar Sanata Barau ce ya jawo jinkirin sauya shekar Gwamna Abba.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Barau I Jibrin ya bayyana jin dadi bayan tsohon dan Majalisa Hon. SufIyanu Mohammed Harbau ya bar NNPP zuwa jjam'iyyar APC.
Rahoto ya ce ana matsawa shugaban kasa Bola Tinubu lamba da ya maye Kashim Shettima da mataimaki Kirista a zaben 2027. An ambaci sunan Kiristoci uku.
Abokin takarar Kwankwaso a zaben shugaban kasa na 2023, Bishof Isaac Idahosa ya jaddada goyon bayansa ga jagorancin Injiniya Rabiu Musa Kwankwaso.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta yi karin bayani game da mutanen da ake son su bi Gwamna zuwa APC idan suna da ra'ayin haka.
Siyasa
Samu kari