Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Tsohon ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola ya bayyana cewa matuƙar ƴan adawa suka haɗa kansu wuri ɗaya a ADC, babu abin da zai gagare su a zaɓukan 2027.
Tsohon gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya ce yana goyon bayan shugabancin Kudu a 2027, yana mai cewa yankin ya kamata ya kammala shekaru takwas.
ADC na samun karbuwa a Najeriya yayin da tsofaffin ministoci, gwamnoni da manyan ‘yan siyasa ke sauya sheka a shirye-shiryen zaben 2027 mai cike da kalubale.
Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce duk ‘yan siyasa daya suke wajen gina kasa, komai bambancin jam’iyyarsu da ra’ayinsu na siyasa a ƙasar.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar ADC ta ƙaryata ikirarin hadimin shugaban kasa, Bayo Oanuga cewa yan adawa na kokarin yiwa Bola Tinubu juyin mulki kafin 2027.
Fitaccen malamin coci, Fasto Adewale Giwa ya ce tikitin hadin guiwa tsakanin Atiku Abubakar da Peter Obi kadai zai iya kayar da Bola Tinubu a 2027.
Tsohon mai ba PDP shawara kan harkokin shari'a, Jacob Mark, ya dora laifin matsalolin da suka addabi PDP a kan tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar.
"yan siyasa sun fara shirye shiryen neman kujerar shugaban APC bayan Abdullahi Ganduje ya yi murabus. Sanata George Akume, Yahaya Bello na neman kujerar
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hadaka ta yan adawa, ADC ta nesanta kanta da jerin sunayen da ke yawo, wanda aka bayyana da cewa su ne shugabanninta a jihohi.
Siyasa
Samu kari