Majiyoyi sun ce shugaba Bola Tinubu ya ƙi bukatar sanatoci na samun tikitin takara kai tsaye, yana mai jaddada cewa gwamnonin jihohi su na da ikon yanke hukunci.
Majiyoyi sun ce shugaba Bola Tinubu ya ƙi bukatar sanatoci na samun tikitin takara kai tsaye, yana mai jaddada cewa gwamnonin jihohi su na da ikon yanke hukunci.
Shugaban jam'iyyar NNPP na jihar Kano, Hashimu Dungurawa, ya karyata jita-jitar da ke cewa dan takarar shugaban kasa a 2023 Sanata Rabiu Musa Kwankwaso zai koma ADC.
Shugaban riko na jam'iyyar ADC na kasa, Sanata David Mark, ya yi zargin cewa akwai kawo cikas ga jam'iyyar. Ya ce gwamnatin APC na iya yin amfani da kotu.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar Legas (LASIEC) a ranar Lahadi ta bayyana cewa APC ta lashe kujerun ciyamomi 20 da kansiloli 375 cikin 376 a jihar.
Manyan 'yan siyasa, irinsu Atiku Abubakar, Nasir El-Rufai sun bar APC da PDP sun koma ADC don kalubalantar Tinubu a 2027. Ana sa ran babban sauyi a siyasar Najeriya.
Dr. Farah Dagogo ya ce kawancen ADC zai iya kayar da APC a 2027 idan aka mai da hankali kan dimokuraɗiyya da haɗin kai, la'akari da rawar da Atiku ke takawa.
Jam'iyyar ADC ta ce ficewar Gwamna Adeleke zuwa APC zai ba ta damar lashe zaɓen gwamnan jihar Osun na 2026, yayin da take neman jawo gwamnonin PDP biyar.
Cocin Anglican da ke Abuja ya haramta wa 'yan siyasa yin jawabi daga mimbari bayan kalaman siyasa da Nyesom Wike ya yi a Abuja sun jawo cece-kuce.
Tsohon minista shari'a, Musa Elayo ya fice daga PDP zuwa ADC bayan shekaru 26, inda ya bayyana aniyarsa ta gina siyasa mai gaskiya gabanin zaɓen 2027.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Sunday Dare, ya yi.martaɓi ga Nasir El-Rufai kan batun tazarce a 2027. Ya ce El-Rufai bai isa hana tazarcen Tinubu ba.
Siyasa
Samu kari