Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Majiyoyi sun ce shugaba Bola Tinubu ya ƙi bukatar sanatoci na samun tikitin takara kai tsaye, yana mai jaddada cewa gwamnonin jihohi su na da ikon yanke hukunci.
Jigo a hadakar jam'iyyun adawan karkashin ADC, Salihu Lukman ya bayyan acewa ba su da mutum mai tasiri irin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a PDP, Dele Momodu ya sauya sheka zuwa ADC a jihar Edo. Momodu ya ce 'yan ba ni na iya sun mamaye jam'iyyar PDP.
Tsohon shugaban jam'iyyar APC, John Oyegun ya fice daga jam'iyyar APC zuwa hadakar ADC a jihar Edo. Oyegun ya ce Bola Tinubu ya gaza samar da tsaro a kasa.
Daya daga cikin hadiman Atiku Abubakar ya bayyana cewa an tono wasikar murabus dinsa daga jam’iyyar PDP mai adawa ba tare da izini ba a bainar jama’a.
Wasu lauyoyi ƴan gwagwarmaya sun kai ƙarar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu gaban kotu a Abuja kan rashin tsaro da rikicin siyasar jihar Zamfara.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya bayyana ɓacin ransa kan yadda Atiku ya fitar da wasiƙar barin PDP ana tsakiyar jimamin rasuwar Muhammadu Buhari.
Kungiyar Arewa Think Thank ta raba gardama kan batun dan siyasan da zai gaji kuri'un tsohon shugaban kasa, marigayi Muhammadu Buhari a Arewacin Najeriya.
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya bayyana cewa ko kaɗan tafiyar Atiku Abubakar ba zai wa PDP illa ba, yana mai cewa jam'iyyar tana nan da ƙarfi da farin jininta.
Tsohon mataimakin shugaban kasan Najeriya, Atiku Abubakar, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar PDP. Atiku yana da tarihin sauya sheka a tafiyar siyasarsa.
Siyasa
Samu kari