Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa mashigar Hormuz ta dawo karkashin ikon dakarun kasarsa. Trump ya ce shugabannin Iran na cikin dimuwa.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi ikirarin cewa mashigar Hormuz ta dawo karkashin ikon dakarun kasarsa. Trump ya ce shugabannin Iran na cikin dimuwa.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Bayan ficewar Atiku Abubakar daga PDP, shugaban riko na PDP, Umar Damagum ya bayyana cewa ficewar Atiku ba sabon abu ba ne, domin PDP ta saba da ganin haka.
PDP ta bayyana shirye-shiryen da take yi na dawo da Peter Obi cikin jam’iyyar, ta ce tana ganin komawarsa zai ƙara mata ƙarfi da yuwuwar nasara a zaɓen 2027.
Tsohon ɗan takarar ADC, Dumebi Ƙachikwu ya bayyana cewa tun a baya, Atiku Abubakar ba ya ƙaunar ɗan Kudu ya karɓi shugabancin Najeriya, ya ce tun 2003.
An fara korafi kan sayen motoci da 'yan majalisar jihar Kebbi suka saya wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da gwamna Nasir Idris domin zaben 2027 mai zuwa.
Marcus Onobun, dan majalisar wakilai ya fice daga PDP bisa dalilin rikicin cikin gida da ya dabaibaye jam’iyyar. Ya ce zai sanar da jam'iyyar da zai koma nan gaba.
Shugabannin jam'iyyar ADC sa jihohi biyar sun maka shugaban rikon kwarya na jam'iyyar a kotu tare da wasu jagororin hadaka bisa zargin kwace musu jam'iyya.
Daraktan yakin neman dan takarar gwamnan Edo ya yi murabus daga PDP yana mai cewa jam’iyyar ta kauce daga tsare-tsaren da aka kafata. Ya fadi abin da zai yi a gaba.
Davido ya yi wasu baituka a sabuwar waƙarsa da ke nuna Gwsmna Ademola Adeleke na shirin tattara kayansa ya sauya sheka daga PDP zuwa jam'iyyar APC.
Hadimin ministan birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, Lere Olayinka, ya caccaki tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar kan ficewa daga jam'iyyar PDP.
Siyasa
Samu kari