Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta yi watsi da muhimman hujjojin EFCC a shari’ar zargin damfarar kwangila ta N2.8bn da ake yi wa Hadi Sirika da wasu mutane.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC, da suka hada da shugabannin al'umma sun raka Yusuf Muhammadu Buhari wajen gwamna Radda kan takarar 2027 a Katsina.
Jam'iyyar hadaka watau ADC ta fito ta bayyana dalilin da ya sanya Nasir El-Rufainda Peter Obi ba su fice daga jam'iyyunsu domin dawowa cikinta ba.
Mawaƙin siyasa, Dauda Abdullahi Kahutu Rarara ya fuskanci suka daga masoyan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari saboda rashin yi masa ta’aziyya.
Hon. Alhassan Ado Doguwa ya ce su mabiyan tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ne kuma suna bin tafarkinsa na siyasa a jam’iyyar APC har yanzu.
Tsoguwar 'yar takarar gwamnan jihar Adamawa, Sanata Aishatu Dahiru Binani ta fice daga jam'iyyar APC. Sanata Binani ta koma jam'iyyar hadaka ta ADC.
Masu ruwa da tsaki na jam'iyyar APC mai mulki sun kasa cimma matsaya kan wanda ya dace ya karɓi shugabancin jam’iyyar daga yankin Arewa ta Tsakiya.
A labarin nan, za a ji yadda tsohon ɗan takarar gwamnan Jigawa, Malam Aminu Ringim ya ce lokaci ya yi da Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso zai ceto Najeriya.
Ana shirin zaben cike gurbin dan majalisa da ya rasu, jam’iyyun APC da NNPP sun fitar da ‘yan takararsu ta hanyar lumana domin zaɓen da za a yi a watan gobe.
Jam'iyar haɗaka watau ADC ta caccaki gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu bisa amfani da rasuwar Muhammadu Buhari wajen neman tausayawar ƴan Arewa.
Sanata mai wakiltar Osun ta Tsakiya a Majalisar Dattawan Najeriya. Olubiyi Fadeyi ya sanarda ficewarsa daga jam'iyyar PDP saboda rigingimun da suka baibaye ta.
Siyasa
Samu kari