Wata babbar kotun babbar birnin tarayya ta ba da umarnin cafke Hajiya Sadiya Farouq, tsohuwar Ministar jin kai a lokacin marigayi shugaban kasa, Muhammadu Buhari.
Wata babbar kotun babbar birnin tarayya ta ba da umarnin cafke Hajiya Sadiya Farouq, tsohuwar Ministar jin kai a lokacin marigayi shugaban kasa, Muhammadu Buhari.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa ba za ta maido tallafin man fetur duk da tashin farashin man fetur a kasuwanni. Wale Edun ya ce za a tallafawa talaka.
Bayan amincewa da N70,000 a makon jiya, shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da kudirin sabon mafi ƙarancin albashi a majalisar wakilan tarayya.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Kano ta tabbatar da cafke wani da ake zargin kasurgumin ɗan garkuwa da mutane ne a yankin ƙaramar hukumar Dawakin Kudu.
Kungiyar rajin wanzar da zaman lafiya da ci gaba ta ANPPD ta shawarci masu shirin zanga-zanga da su dauki wani mataki na daban kafin daukar matakin.
Bayan mako daya da yin alkawarin shinkafa ga jihohi, Anambara, Akwa Ibom, Bayelsa, Kwara da Rivers sun tabbatar da cewa sun samu shinkafa daga Bola Tinubu.
Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba dan uwan tsohon gwamna Yahaya Bello damar zuwa kasar ketare domin neman lafiya a shari'ar da ake yi kan badakalar N3bn.
Shugaba Bola Tinubu ya roƙi matasan Najeriya da kada su fito zanga-zangar da suke shiryawa. Ya bayyana irin tagomashin da ya gwangwaje 'yan Najeriya da shi.
Ƙaramin ministan man fetur, Sanata Heineken Lokpobiri, ya shiga tsakanin dambarwar da aka fara da Dangote da cibiyoyin kula da man fetur a Najeriya.
Shahararren marubuci, Farfesa Wole Soyinka ya bayyana cewa ba zai ce komai a kan salon mulkin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ba duk da ya yi alkawarin haka.
Majalisar dattawa da kungiyar mata ta ƙasa sun bukaci a sanya ƴan aikin gida a tsarin sabon mafi karancin albashi na kasa wanda aka amince da shi kwanan nan.
Labarai
Samu kari