Wani rahoton da aka samu daga hukumar kwastom ta Najeriya ya nuna cewa wasu 'yan ta'adda na shirin kai hari Abuja da jihar Neja, za su farmaki wurare.
Wani rahoton da aka samu daga hukumar kwastom ta Najeriya ya nuna cewa wasu 'yan ta'adda na shirin kai hari Abuja da jihar Neja, za su farmaki wurare.
Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa ba za ta maido tallafin man fetur duk da tashin farashin man fetur a kasuwanni. Wale Edun ya ce za a tallafawa talaka.
Sanatan Najeriya daga jihar Anambara ya bukaci a canza tsarin zaman majalisa saboda kudin da ake biyansu ya yi kadan kuma suna zama sosai suna shan wahala.
Masu sana'o'i a mazabar Musawa/Matazu da ke jihar Katsina sun samu tagomashin tallafi daga dan majalisarsu, Abdullahi Ahmed Aliyu da zummar bunkasa sana'arsu.
Rundunar ƴan sandan birnin tarayya Abuja ta samu nasarar cafke wanda ake zargi da tsara yadda aka kashe Birgediya Janar Udokwere Harrod bayan kama makasa 4.
Gwamnatin Katsina karkashin Malam Dikko Umaru Radda ta kirkiro dokar hutun iddah domin bai wa matan da mazansu suka rasu hutun wata huɗu da kwana 10.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari kan jami'an 'yan sanda da ke aikin sintiri a jihar Abia. Miyagun sun hallaka Sufeton 'yan sanda da wasu mutum uku.
Majalisar wakilai ta dauki matakin shawo kan rikicin da ya barke tsakanin Aliko Dangote da gwamnatin Tinubu wanda hukumar NMDPRA ta koka kan matatar Dangote.
Wani matashi mazaunin jihar Sokoto, Buhari Haruna ya nemi daukin jama'a kan gano wanda ya sace masa injin hada-hadar kudi na POS har wurin sana'arsa.
Jami'ai da ake zargin na farin kaya ne sun cafke wani Bashir Yunusa bayan ya tallata rigar zanga-zangar da ake shiryawa a Najeriya kan yunwa da matsin rayuwa.
Shugaba Bola Tinubu ya dawo Abuja daga birnin Accra na kasar Ghana, bayan halartar taron koli na tsakiyar shekara karo na 6 na kungiyar Tarayyar Afirka.
Labarai
Samu kari