Gwamnatin Musulunci ta Iran ta musanta kalaman shugaban Amurka Donald Trump,ta ce babu kasar da za ta yarda ta kwashe gaba daya sinadarin Uranium dinta.
Gwamnatin Musulunci ta Iran ta musanta kalaman shugaban Amurka Donald Trump,ta ce babu kasar da za ta yarda ta kwashe gaba daya sinadarin Uranium dinta.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yin caraf da wani mataimakin fitaccen jagoran 'yan bindiga. Sojojin sun cafke mutumin nd tare da matarsa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gwangwaje jihohi 34 da babban birnin tarayya da kudi har N438 biliyan domin rage radadi da matsin rayuwa da ake fuskanta.
Za a ji cewa Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya mika sakon godiya ga Bola Tinubu kan samar da hukumar cigaban Arewa ta yamma (NWDC) domin farfado da yankin.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa daga yanzu, N70,000 aka amince dukkanin masu daukar aiki su biya ma'aikata.
Gwamnatin jihar Katsina ta kafa kwamiti da zai binciki jami'an hukumar Hisbah bisa kisan wani mai sana'ar faci a yayin wani bikin aure bayan sun kai samame.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da taron masu kananan sana'o'i, wurin noma mai amfani da hasken wutar rana da kuma rabon tallafi ga mazauna Jigawa.
Shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya sanya hannu kan kudurin dokar samar da hukumar raya yankin Arewa maso Yamma. NWDC ita ce irinta ta uku a Najeriya.
Sakataren gwamnatin tarayya, George Akume da kusan duka ministoci da mai bada shawara kan tsaron ƙasa, Nuhu Rabadu na ganawa kan shirin matasa na zanga-zanga.
Kwamishinan matasa da wasanni na jihar Kano, Mustapha Rabiu Kwankwaso, ya mika jan kunne ga jaridar 247UReports. Ya zargeta da bata masa suna da gwamnatin Kano.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta fito ta musanta rahotannin da ke cewa ta janye daga zanga-zangar da ake shirin gudanarwa a fadin kasar nan kan halin kunci.
Labarai
Samu kari