Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnonin Najeriya sun haɗu a sakatariyar kungiyar gwamnonin ta ƙasa NGF da ke Abuja, ana sa ran za su yi magana kan abubuwa uku.
Sheikh Ahmad Tijjani Guruntum ya gargadi gwamnatin Bola Ahmed Tinubu kan halin da ake ciki inda ya ce ta tsayar da komai domin shawo kan matsalar.
Rahotanni daga jihar Osun sun tabbatar da cewa an yi asarar rayuka biyu a rikicin da ya ɓarke kan sarauta a yankin ƙaramar hukumar Ayedaade ranar Talata.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkar tsaro Malam Nuhu Ribadu ya bayyana cewa gwamnatin tarayya da dauki sabon mataki kan yanke hukunci ga yan ta'adda.
An shiga jimami bayan mutuwar fitaccen basarake da ake kira Osi Balogun na Ibadanland, Oba Lateef Gbadamosi Adebimpe a jihar Oyo a yau Laraba 24 ga watan Yulin 2024.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi magana kan rigimar matarar Aliko Dangote inda ya ce abin takaici ne yadda ake ta cece-kuce kan sahihancin matatar.
Sarkin Benin wanda ake kira da Oba na Benin, Oba Ewaure II ya i kira ga matasan da suka shirya yin zanga zanga a watan Agusta su ba Tinubu lokaci.
Tsohuwar ministar ilimi, Oby Ezekwesili,ta yi kira ga Bola Ahmed Tinubu ya sa a yi bincike kan abubuwan da ke faruwa tsakanin NNPCL da matatar Ɗangote.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ko kadan bata son matasa su gudanar d azanga-zanga a fadin kasar nan, saboda wasu za su iya tayar da rikici a kasa.
Labarai
Samu kari