Babban bankin Najeriya ya sanar da cewa daga 1 ga Mayun 2026 sababbin dokokin da suka shafi amfani da BVN a su fara aiki. Dokokin BVN 10 za su fara aiki a Najeriya.
Babban bankin Najeriya ya sanar da cewa daga 1 ga Mayun 2026 sababbin dokokin da suka shafi amfani da BVN a su fara aiki. Dokokin BVN 10 za su fara aiki a Najeriya.
Domin yaki da masu satar danyen mai da kuma alkinta gidajen man kasar, gwamnatin tarayya ta ce ta kashe dala biliyan 1.5 (Naira tiriliyan 2.36) a cikin shekara 4.
Kungiyar kare hakkin musulmi ta kasa (MURIC) ta yi gargadi a kan wani sabon fim da ke nuna mata a cikin hijabi su na fashi, inda kungiyar ta ce hakan bai dace ba.
Sakataren jam'iyyar APC ya bayyana cewa gwamnatin Bola Tinubu na bakin kokarinta wajen shawo kan matsalolin tattalin arziki yayin da ya musanta rahoton NBS.
Kungiyar Indigenous Youth Leaders ta bukaci Gwamna Lucky Aiyedatiwa ya hukunta duk basaraken da aka samu da boye masu aikata laifuka a yankunansu.
Yayin da ake shirin fara zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya, Dakta Audu Bulama bukarti ya bayyana hanyoyi biyar da za a bi wajen samun nasara.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanya labule da gwamnonin Najeriya a fadarsa da ke Aso Rock Villa. Ganawar na zuwa ne yayin da ake ta harin yin zanga-zanga.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta bayyana cewa ta gano wasu bata gari da ke shirin sajewa da masu zanga zanga su farmaki mutanen da ba su ji ba kuma ba su gani ba.
Babban jigo a jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya, Uche Nwosu, ya bukaci 'yan Najeriya da su hakura da zanga-zangar da suke shirin yi a fadin kasar nan.
Kungiyar gwamnonin APC ta ce babu dalilin yin zanga-zanga a dai-dai wannan lokaci inda ta ce ba ta san musabbabin hakan ba tare da kiran a zauna a teburin sulhu.
Labarai
Samu kari