Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da Oba Salman Aweda, mataraa da wani mutum daya a wani hari da suka cikin tsakar dare ranar Asabar a Kwara.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi garkuwa da Oba Salman Aweda, mataraa da wani mutum daya a wani hari da suka cikin tsakar dare ranar Asabar a Kwara.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya ba masu rike da sarauta a Kano umurnin su tallafi shirin shuka bishiya da Abba Kabir Yusuf ya kawo a jihar domin kawo cigaba.
Kungiyar matasan Najeriya ta yi tattaunawar gaggawa da mambobinta daga jihohin kasar nan 36 a kan batun zanga-zanga da ake shirin gudanarwa daga 1 Agusta, 2024.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya ce su na sane da yadda ilimi ya lalace a jihar, kuma an daura damarar magance matsalolin. Ya fadi haka ne a ranar Alhamis.
Cocin ECWA a jihar Filato ya bukaci matasa da ke cocin su nisanci fita zanga zangar tsadar rayuwa da ake shirin gudanarwa saboda kaucewa ta da tarzoma a kasa.
Gwamnan Seyi Makinde ya aika da wasika ga majalisar jihar Oyo inda ya sanar da su kudurinsa na tafiya hutu tare da mika mulki ga mataimakinsa Bayo Lawal.
An shiga jimami bayan sanar da rasuwar shugaban kungiyar Ohanaeze Ndigbo na kasa baki daya, Cif Emmanuel Iwuanyanwu a yau Alhamsi 25 ga watan Yulin 2024.
Gwamnatin tarayya ta ce nan da 'yan kwanaki kadan masu zuwa za a bude shafin neman tallafin YIF domin ba matasa rancen Naira biliyan 110 su yi kasuwanci.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya bayyana abubuwan da suka fadawa Shugaba Bola Tinubu kan halin da ake ciki inda ya ce duk abin da ya kamata su yi sun yi.
Hukumar 'yan sandan farin kaya (DSS) ta bayyana cewa ta gano mutanen da ke daukar nauyin zanga-zangar da za a gudanar a fadin kasar nan. Ta yi gargadi.
Labarai
Samu kari