Allah ya yi wa daya daga cikin 'yan majalisar dokokin jihar Bauchi rasuwa. Dan majalisar ya yi bankwana da duniya ne a safiyar ranar Lahadi, 21 ga watan Yunin 2026.
Allah ya yi wa daya daga cikin 'yan majalisar dokokin jihar Bauchi rasuwa. Dan majalisar ya yi bankwana da duniya ne a safiyar ranar Lahadi, 21 ga watan Yunin 2026.
Yan sanda sun fara gudanar da bincike kan yadda wani matashin dan kasuwa, Isma'il Makaye ya mutu dakin yar TikTok, Fati Cele a jihar Kano ranar Juma'a.
Farashin siminti ya koma ₦11,000 a Najeriya. Masu gine-gine a Abuja, Kogi da Legas na kukan tsadar kayan yayin da aka ji farashin BUA, Dangote, Lafarge.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin Abuja ta ba da belin tsohon Ministan shari'a, Abubakar Malami da dansa a shari'ar zargin daukar nauyin ta'addanci.
Bayan shigar azumin watan Ramadan, jihohin Arewacin NAjeriya sun sassauta lokacin zirga-zirga domin samun damar ibada. Gombe, Yobe da Adamawa na ciki.
Alkalin babbar kotun tarayya da ke Abuja ya mayar da fayil din karar da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, ya shigar ga babban alkalin kotun.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Ministan Shari'a, Abubakar Malami SAN matarsa da yaronsu sun sake gurfana a gaban kotu a ci gaba da shari'a da EFCC.
Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya yi jimami kan rashin da aka samu a jihar. Gwamnan ya yi alhinin rashin da aka yi na shugaban wata hukuma.
Kauyuka da dama a karamar hukumar Alkaleri da suka hada da Gwamna, Yalo, Digare, Garin Mansur sun koma gudun hijira Gombe da wasu jihohin Najeriya saboda hare-hare.
Fadar shugaban kasa ta taso 'yan adawa a gaba kan sukar da suke yi wa dokar zabe ta shekarar 2026. Ta bayyana cewa abubuwan da suke fadi ba daidai ba ne.
Gwamnan Bauchi, Bala Mohammed, ya roki gwamnatin tarayya ta kara karfafa yaki da ‘yan bindiga, yayin da mutane dubun-dubu suka tsere zuwa Gombe bayan hare-hare.
Labarai
Samu kari