Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Najeriya na alhinin rasuwar tsohon shugaban NFA, Alhaji Ibrahim Galadima, wanda ya rasu a Kano yana da shekaru 78. Tinubu ya aika sakon ta'aziyya mai ratsa zuciya.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana ana cewa kokarin kulla masa sabuwar makarkashiya domin ganin an ci gaba da tsare shi.
Ministan kudi na kasa, Wale Edun ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya za ta tallafawa manoma da gaggawa saboda karyewar farashin kayan abinci a bana.
Muhawara kan juyin mulkin 1966 da dalilin birne Ahmadu Bello Sardaunan Sokoto a Kaduna. Masana tarihin sun bayyana tasirin wannan lamari ga Najeriya.
Limaman Najeriya sun taru a Kano domin neman taimakon Allah kan tabarbarewar tsaro da matsalolin siyasa, suna yi addu'a domin samar da zaman lafiya a ƙasa.
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya yi magana kan harin 'yan bindiga a Kasuwan Daji. Ya bayyana dalilin da ya sa suka kai mummunan harin.
Rundunar sojojin kasan Najeriya ta gana da jadakar sojojin Amurka a NAjeriya, Semira Moore a Abuja. Laftanar Janar Waidi Shuaibu ya yaba wa Amurka.
Gobara ta tashi a matattarar binciken sojoji a Potiskum, Yobe, ta lalata dakuna da masallaci; jami’in soja ya jikkata, hukuma na gudanar da bincike.
An kashe fitaccen malamin addinin Musulunci, Alaramma Malam Bello a Birnin Gwari yayin tattara itacen girki, Al'amarin ya girgiza al'umma a Kaduna.
Daga ranar 19 ga Janairu 2026 da muke ciki, bankuna za su fara cire harajin VAT kashi 7.5 kan kudin canja wuri ta waya da kudin masu sana'ar POS.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Shehu Sani ya yi tsokaci kan matsalar rashin tsaron da ake fama da ita. Ya ce kasashen waje ba za su iya magance matsalar ba.
Labarai
Samu kari