Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya gargadi masu son saka jari kada su yi amfani da kuɗin makaranta ko su sayar da gidajensu domin sayen hannun jari.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya gargadi masu son saka jari kada su yi amfani da kuɗin makaranta ko su sayar da gidajensu domin sayen hannun jari.
Fitaccen mawaki a Najeriya, Davido, ya bayyana cewa yana kashe tsakanin dala 200,000 zuwa 300,000 a kowane wata wajen tafiyar da rayuwarsa da aikinsa.
An ceto dalibai da malaman da 'yan ta'adda suka sace a jihar Oyo. Wasu jami'an tsaro sun rasa rayukansu yayin aikin ceto daliban da aka gudanar a cikin daji.
Kamfanin Amurka da ke da alaka da Atiku Abubakar ya sanar da cewa zai fadawa jami'an gwamnatin Donald Trump cewa Bola Tinubu ya kama wanda ya kafa ma'aikatar bogi
Gwamnatin jihar Kebbi za ta gudanar da ɗaurin aure na bai ɗaya ga ma’aurata 300, tare da biyan sadaki, kayan ɗaki da kayan abinci domin tallafa musu.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Kogi. Maharan sun kutsa cikin wata makaranta inda suka yi awon gaba da dalibai masu rubuta jarabawa.
Sanata Barau Jibrin ya ce Allah ya saka wa Remi Tinubu saboda jajircewarta a majalisar dattawa, inda ya ce ta kasance mafi zuwa da wuri kuma tana zama har an tashi.
Hukumar ’yan sanda ta musamman (IRT) ta kama Adeniyi Adeyemi a jihar Osun ranar Talata. An kama shi ne bayan da Kotun Tarayya da ke Abuja ta ba da umarnin a kamo shi
Gwamnatin Faransa ta sanar da cewa shugaba Emmanuel Macron zai ziyarci Abuja, Najeriya bayan Bola Tinubu ya ziyarci kasar shi lokuta da dama a baya.
Rundunar 'yan sandan Kano ta tabbatar da cewa mutanen karamar hukumar Bichi sun kama dan bindiga bayan an yi kukan kura an kama shi da kayan sojoji.
Labarai
Samu kari