Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa yana sa ran cimma yarjejeniya mai kyau da kasar Iran kafin karewar wa'adin tsagaita wuta a gobe Laraba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa yana sa ran cimma yarjejeniya mai kyau da kasar Iran kafin karewar wa'adin tsagaita wuta a gobe Laraba.
A labarin nan, za s ji cewa maharan Boko Haram sun fitar da bidiyo cike da nuna raini da rashin kunya ga gwamnatin Najeriya bayan sace mutane a Borno.
Kungiyar yan kasuwar man fetur ta kasa ta koka kan yiwuwar samun tsadar man fetur daga matatar man Dangote da ke Legas. IPMAN ta ce sai NNPCL ta sa hannu.
Gwamnan Binuwai, Hyacinth Alia ya zargi wasu 'yan siyasa da ke zaune a babban birnin tarayya Abuja ne su ke daukar nauyin ta'addanci da ke jawo asarar rayuka.
Ministan harkokin cikin gida, Olabunmi Tunji-Ojo ya bukaci 'yan Najeriya da su kara ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu lokaci ya magance matsalolin kasar nan.
Babban malamin addinin Musulunci a Najeriya, Dakta Ahmad Gumi ya bayyana sabuwar matsayarsa a kan fita zanga zanga. Ya ce idan ba shugabanci za a samu matsala.
Kungiyoyin matasan Najeriya sun yi martani ga Nyesom Wike kan amfani da dandalin Eagle Square domin gudanar da zanga zanga. Damilare Adenola ne ya yi martanin.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike ya fara tattaunawa da matasan birnin domin kakkabe ra'ayinsu na shiga zanga-zanga saboda illarsa.
Kungiyar Arewa Youth Assembly, ta ba shugaban matatar man Dangote shawara kan rikicinsa da hukumomi a Najeriya. Kungiyar ta ce ya bi doka kawai ya huta.
Wani matashi a jihar Neja ya fada komar 'yan sanda bayan ya yi kora ga jama'a da su fito zanga-zangar da ake shirin fara gudanarwa a fadin kasar nan.
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da cewa wani dan majalisar dokokin jihar na hannunta kan zargin hada baki da 'yan bindiga wajen tafka ta'asa a jihar.
Labarai
Samu kari