Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya tuna da dan uwansa da ya rasa ransa a lokacin yaki. Benjamin Netanyahu ya ce yana matukar kewarsa.
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya tuna da dan uwansa da ya rasa ransa a lokacin yaki. Benjamin Netanyahu ya ce yana matukar kewarsa.
A labarin nan, za s ji cewa maharan Boko Haram sun fitar da bidiyo cike da nuna raini da rashin kunya ga gwamnatin Najeriya bayan sace mutane a Borno.
Karamin ministan albarkatun ruwa, Bello Goronyo, ya jaddada cewa gwamnatin Bola Tinubu na aiki tukuru domin gyara tattalin arziki, ya roki a karawa Tinubu lokaci.
Wani tsohon soja a Najeriya ya bayyana yadda ya ji bayan ya kammala aiki a Najeriya, inda yace da ma a Namibia aka haife shi ba a Najeriya ba. Ya bayyana dalilinsa.
Matasan Najeriya sun fara nuna goyon bayansu ga Dangote a kafar sada zumunta ta Twitter tun bayan da aka bayyana fara rikici tsakanin Dangote da wasu jami'ai.
Kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya fitar da wata sanarwa inda ya bayyana karancin mai a halin yanzu yayin da gidajen mai suka daidaita farashin man.
Mai kamfanin BUA ya ce yanzu kam an samu saukin dala, don haka zai sauke farashin kayan kamfaninsa, musamman ma dai siminti da ya haura Naira 10000.
Kungiyar SERAP ta shigar da kara kan gaza bayani inda yagaggun kudi na N100bn suka yi. SERAP na kuma karar bankin kan wasu zarge-zarge guda biyu.
Gwamna Alex Otti na jihar Abia, ya bayyana dalilin kauracewa gidan gwamnati da ke Umuahia, sai dai ya yi aiki daga gidansa na kashin kansa da ke Umuehim Nvosi.
Rundunar 'yan sandan Kano ta ce an yi zaman taro na musamman a kan shirin gudanar da zanga zanga, inda aka gana da dukkanin shugabannin tsaro a jihar.
Diyar Shugaba Bola Tinubu na Najeriya, Folashade Tinubu ta yi magana kan shirin da matasa ke yi a kasar inda ta ce shiga lamarin bai zai haifar da 'da mai ido ba.
Labarai
Samu kari