‘Yar majalisa a Amurka, Kimberly Daniels ta zargi ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle da yunkurin bada cin hanci domin sauya rahoton kisan Kiristoci a Nigeria.
‘Yar majalisa a Amurka, Kimberly Daniels ta zargi ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle da yunkurin bada cin hanci domin sauya rahoton kisan Kiristoci a Nigeria.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta ce sufeta janar, Kayode Egbetokun bai bayar da wani umarni na sanya dokar ta baci ba a kan zanga-zangar da ake shirin yi.
Gwamna Ademola Adeleke ya gargaɗi masu shirin fitowa zanga zanga a watan Agusta su shiga taitayinsu, kar su kuskura kawo tashin hankali a jihar Osun.
Gwamnatin tarayya ta tattabar da abubuwa masu muhimmanci guda uku biyo bayan barazanar zanga zanga da matasa ke shirin yi a dukkan jihohin Najeriya.
Kamfanin MTN ya sanar da rufe ofisoshinsa na fadin Najeriya daga yau Talata 30 ga watan Yulin 2024. Wannan na zuwa bayan kamfanin ya rufe layin daruruwan mutane.
Gwamnatin Tarayya ta bukaci matasa da su dawo daga rakiyar zanga-zanga inda ta ce ta tanadi dukkan tsare-tsare domin kawo karshen matsalolin da ake fama da su.
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta gayyaci shugaban hukumar aikin hajji na kasa (NAHCON) domin jin yadda aka yi da tallafin N90bn ga alhazan bana.
Olukoya Ogungbeje, wani lauya mazaunin Legas ya yi karar gwamnatin tarayya da hukumomin tsaro kan zargin suna yunkurin hana zanga-zangar 'yunwa' a fadin kasar.
Gwamnan jihar Kaduna ya bukaci matasa masu shirin zanga zanga su dakata domin tsoron barkewar rikici a lokacin zanga zanga. Nuhu Bamalli ma ya yi kira ga matasan.
Yayin ya rage saura sa'o'i 48, kungiyoyi da yawa sun sanar da janyewadaga zanga zangar da ake shirin yi kan yunwa da tsadar rayauwa a ƙasar nan a wata mai zuwa.
Labarai
Samu kari