‘Yar majalisa a Amurka, Kimberly Daniels ta zargi ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle da yunkurin bada cin hanci domin sauya rahoton kisan Kiristoci a Nigeria.
‘Yar majalisa a Amurka, Kimberly Daniels ta zargi ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle da yunkurin bada cin hanci domin sauya rahoton kisan Kiristoci a Nigeria.
A labarin nan, za s ji cewa maharan Boko Haram sun fitar da bidiyo cike da nuna raini da rashin kunya ga gwamnatin Najeriya bayan sace mutane a Borno.
Hukumar NYSC ta sanar da cewa ta soke tantance 'yan bautar kasa da kuma shirin yiwa al'umma hidima (CDS) saboda shirin gudanar da zanga-zanga a fadin kasar
NSCDC ta ce za ta tura jami'anta 30,000 zuwa ga jihohin Najeriya bayan ta gano wani shirin 'yan ta'adda na lalata kadarorin gwamnati a lokacin zanga-zanga.
Matasa a jihar Legas sun nemi sauran takwarorinsu a kasar nan da su daina mararin fita zanga-zangar gama gari da aka shirya gudanarwa a ranar 1-10 Agusta, 2024.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Niger ta tabbatar da cewa wasu matasa sun ɓarke da zanga zanga da safiyar ranar Litinin a yankin Suleja da ke titin Abuja-Kaduna.
Shugaba Bola Tinubu ya umurci kamfanin mai na Najeriya (NNPCL) da ya sayar da danyen mai ga matatar Dangote da sauran matatun mai da ke tafe a Naira.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya katsr hutun da majalisar ta tafi a makon jiya, ya haɗa zaman gaggawa kan muhimmin batu na ƙasa.
Hukumar sadarwa ta Najeriya (NCC) ta umarci kamfanonin sadarwa da su bude layukan da suka rufe saboda rashin sanya lambar NIN. Ta ja kunnen kwastomomi.
A yayin da daruruwan 'yan Najeriya ke kukan cewa kamfanin MTN ya rufe masu layinsu duk da cewa sun yi masa rijista da NIN. Mun yi bayanin hanyar bude layukan.
rundunar yan sandan Najeriya a jihar Yobe ta yi gargadi kan yadda yan ta'addar Boko Haram ke shirin shiga cikin masu zanga zanga domin kawo cikas ga matasa.
Labarai
Samu kari