‘Yar majalisa a Amurka, Kimberly Daniels ta zargi ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle da yunkurin bada cin hanci domin sauya rahoton kisan Kiristoci a Nigeria.
‘Yar majalisa a Amurka, Kimberly Daniels ta zargi ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle da yunkurin bada cin hanci domin sauya rahoton kisan Kiristoci a Nigeria.
Gwamnatin jihar Kano karkashin Abba Kabir Yusuf ta dauki matakin tsaftar muhalli domin kaucewa ambaliyar ruwa, Hakan na zuwa ne bayan Bashir Ahmed ya yi korafi.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa masu zanga-zanga su guji zuwa gidajen gyaran hali da tarbiyya domin hana kokarin ba wa masu laifi damar tserewa da daga gidan.
Yan daba a jihar Legas sun fara gargadin mazauna jihar da su rufawa kansu asiri kar su fita zanga-zanga, tare da barazanar za su yi maganin duk wanda ya fito.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai hari kan jami'an 'yan sanda a jihar Imo yayin da suke tsaka da gudanar da aikinsu. Sun hallaka jami'ai tare da farar hula a harin.
Mutane da dama sun jikkata bayan wasu miyagu sun farmaki babbar motar bas makare da kayan abinci a jihar Cross River inda suka tafka barna tare da sace kaya.
Kungiyar Ohanaeze Ndigbo ta ce mayasan Ibo sun fita daga jerin kungiyoyin da za su shiga zanga-zangar yunwa, inda suka zabi tattaunawa da gwamnati.
Rundunar yan sanda a jihar Anambara ta cafke wani mutum mai tsafi da kasusuwan dan Adam. Bokan mai suna Ezekiel ya ce daga jihar Ebonyi aka kawo masa kasusuwan.
Gwamnatin Jihar Yobe ya umarci makarantu sakandire da firamare su ba ɗalibansu hutu daga gobe Laraba, 31 ga watan Yuli saboda zanga zangar da za a yi.
Tsohon shugaban jam'iyyar PDP na kasa, Uche Secondus ya ce shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ba zai iya hana zanga-zanga ba saboda shi ma ya ci moriyarta.
Labarai
Samu kari