Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Majalisar dokokin Kano karkashin jagorancin Rt. Hon. Isma'il Jibril Falgore ya nada kwamitin wucin gadi da zai tantance sabon mataimakin gwamna, Murtala Garo.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya bayyana cewa jami'an tsaro sun bankado wani sanata da ke daukar nauyin zanga-zangar adawa da gwamnatin Tinubu.
Masu zanga-zangar da ke adawa da halin matsin tattalin arzikin da ake fama da shi a kasar nan, sun dira a gidan tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari da ke Daura.
An shiga fargaba a yankin Kubwa da ke babban birnin tarayya Abuja bayan 'yan daba sun karbe zanga-zanga daga hannun yan gari bayan sun rufe hanyoyi.
An tafka ta'asa yayin gudanar da zanga-zanga ta ranar farko a birnin Kano da kewaye inda jama'ar gari da 'yan daba su ka rika satar kayan jama'a.
Rahotanni sun bayyana cewa an kashe wasu matasa guda hudu da ke aiki a wani gidan mai a jihar Borno yayin da zanga-zangar yunwa ta rikide zuwa tashin hankali.
Rundunar 'yan sanda a jihar Niger ta tabbatar da kama wasu mutane 11 da ake zargi da hannu a saka wutar a sakatariyar karamar hukumar Tafa a jihar.
Wasu fusatattun matasa sun kona hedikwatar jam'iyyar APC yayin da suka wawushe kayan da ke ciki. An ce masu zanga-zangar sun kuma lalata kadarorin jihar Jigawa.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya aika sakon taya murnar zagayowar ranar haihuwar mai martana Sarki Muhammadu Sanusi II. An ce sarkin ya cika shekara 63.
Gwamnatin Kaduna ta ce babu wata dokar hana fita da aka sanya a jihar. Uba Sani ya ce yanzu an dawo da kwanciyar hankali a jihar bayan ta'addancin masu zanga-zanga.
Labarai
Samu kari