Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake taso 'yan adawa a gaba. Shugaba Bola Tinubu ya yi musu kakkausar suka tare da yin zarge-zarge a kansu.
Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sake taso 'yan adawa a gaba. Shugaba Bola Tinubu ya yi musu kakkausar suka tare da yin zarge-zarge a kansu.
Ahmed Musa Dangiwa ya miƙa godiya ga Shugaba Tinubu bisa damar da ya ba shi ta yin hidima ga ƙasa, jim kadan bayan an tsige shi daga mukamin ministan gidaje.
Rahotanni sun bayyana cewa masu zanga zanga sun farmaki ofishin hukumar KASTLEA da ke jihar Kaduna inda suka cinna masa wuta tare da wawushe dukiyar jama'a.
Jami’an ‘yan sandan kasar nan sun tarwatsa daruruwan masu zanga-zanga da borkonon tsohuwa a filin Eagle da ke babban birnin tarayya Abuja yayin da ake su sauya wuri.
Rahotanni sun bayyana cewa zanga-zanga a Kano ta rikide zuwa fitina yayin da aka kashe wani matashi a Hoto, inda wani matashin kuma ke kwance bayan harbin bindiga.
Rundunar yan sanda a jihar Kaduna sun yi yunkurin bude kwanar Gwargaje da matasa masu zanga zanga suka toshe. Yan sanda sun fesa borkonon tsohuwa ga matasan.
Rundunar 'yan sandan jihar Borno ta sanar da sanya dokar hana fita ta awanni 24 a fadin jihar biyo bayan fashewar bam a wata kasuwa. Gwamna Zulum ya ba da umarnin.
Wasu daga cikin mutanen da suka fito zanga-zanga sun rasu ransu bayan an bindige su har lahira a Neja. Lamarin ya auku ne yayin da matasa suka fito kan tituna.
Ibrahim Ayuba Isa, wanda ya ke dan jarida ne a Kano da ke daukar rahoto kan zanga zanga ga gidan talabijin din TVC ya shaidawa Legit cewa da kyar ya tsira.
Magoya bayan shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a jihar Kano sun gudanar da zanga-zangar adawa da masu kin manufofin gwamnatin tarayya, inda su ka ce a kara lokaci.
Wani malamin addini a jihar Filato ya jagoranci matasa zuwa zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a jihar Filato. Dakta Isa El-Buba ya ce wahalar rayuwa ta yi yawa.
Labarai
Samu kari