Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa ya warke daga cutar daji bayan an gano ta a farkon mataki kuma aka yi masa magani cikin nasara.
Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya bayyana cewa ya warke daga cutar daji bayan an gano ta a farkon mataki kuma aka yi masa magani cikin nasara.
Bankin CBN a Najeriya ya kara kudin mallakar katin ATM zwa N1500. An sau karin kashi 50 cikin 100 a kan kudin da ake biya a baya. Lamarin zai shafi harkar POS.
Gwiwar jama'a ta fara sanyi yayin da aka samu karancin masu ci gaba da zanga-zanga a rana ta uku a baban birnin tarayya Abuja yayin ko mutum daya bai fito ba.
Rahotanni sun nuna ƴan sanda sun buɗe wuta a saman iska a lokacin da uka fatattaki tsirarun masu zanga zanga a filin wasa na Moshood Abiola a Abuja.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta yi martani kan rahotannin da ake yadawa masu cewa ta dakatar da zanga-zangar da ake gudanarwa a fadin kasar nan.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Adamu Muhammad Dokoro ya ce gwamnati ba ta shirya daukar mataki ba tun kafin abin ya faru inda ya ce sun dade suna gargadi.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana dumbin nasararo da dakarunta suka samu kan ƴan ta'adda, ƴan bindiga da sauran miyagu a faɗin kasar nan a watan Yuli.
Lauyan kare hakkin dan Adam, Inibehe Effiong, ya ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu shawara kan hanyar kawo karshen zanga-zangar da ake yi a fadin kasar nan.
A maimakon a shirya zanga-zangar lumana a ranar 1 ga watan Agusta 2024, sai aka ji bata-gari su na barna a wasu wurare. Mun tattaro irin barnar da aka yi a Kano.
A ranar farko na zanga-zangar adawa da manufofin gwamnatin tarayya ne wasu bata-gari su ka rika fasa shaguna tare da dibar kayan mutane da sunan sun ci ganima.
Gwamnan jihar Gombe, Alhaji Muhammadu Inuwa Yahaya, ya yi karin haske kan dalilin da ya sa bai sanya dokar hana fita ba a jihar yayin zanga-zanga.
Labarai
Samu kari