Tsohon gwamnan jihar Kano kuma tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana dalilin da ya sa ake samun mabarata a Arewa.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma tsohon shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana dalilin da ya sa ake samun mabarata a Arewa.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Tsohon shugaban cibiyar harkokin ƙasashen waje (NIIA), Farfesa Bola Akinterinwa ya bayyana cewa matasan da ke daga tutar Rasha ba 'yan Najeriya ba ne.
Gwamnatin Tarayya ta shirya fara siyar da shinkafar N40,000 mai nauyin 50kg a Najeriya ga ma'aikatan gwamnati domin ragewa al'umma halin da suke ciki.
Mukaddashin gwamnan jihar Katsina, Malam Faruk Lawal Jobe, ya bayar da izinin sassauta dokar hana zirga-zirga ta sa’o’i 24 a karamar hukumar Dutsinma.
Yayin da aka shiga rana ta shida a cigaba da zanga-zanga, wasu mazauna Kano sun koka kan yadda kayan masarufi da abinci suka yi wahalar samu a birnin.
Rahotanni sun tabbatar da cewa jami'an tsaro sun bindige wani mai zanga-zanga a karamar hukumar Katagum a jihar Bauchi yayin da ake cigaba da hawa tituna a Najeriya.
Wani faifan bidiyo ya nuna yadda wani jami'in tsaro ya sa bindiga ya harbe mataahin da ya fito zanga zanga har lahira a jihar Bauchi ranar Litinin 5 ga wata.
Zanga zanga ta ɗauki sabon salo a jihar Osun da ma wasu sassan Najeriya a rana ta biyar watau yau Litinin, 5 ga watan Agusta, 2024 yayin da wasu suka fara cire kaya.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya umarci hafsoshin tsaro su kawo ƙarshen ɗaga tutocin Rasha da masu zanga zanga suke yi a wasu jihohin Arewacin Najeriya.
Shugaban Jami'ar Al-Istiqama da ke Kano, Farfesa Salisu Shehu ya bayyana yadda suka jagoranci zanga zanga tare da Sheikh Jafar amma ta dawo tarzoma a Kano.
Labarai
Samu kari