Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Kamfanin sadarwa na MTN ya bi umarnin NCC, ya fara biyan mutane diyyar karancin sabid da aka yi fama da shi a watan Janairu, 2026, an fara tura katin waya.
Rundunar 'yan sandan Katsina ta jaddada dokar hana zirga-zirga a fadin jihar yayin da zanga-zanga ta shiga rana ta biyar, tare da barazanar kama masu fita.
Yayin da ake cigaba da zanga zanga a Najeriya, gwamnatin tarayya ta dage zaman majalisar zartarwa da ta saba yi duk ranar Litinin a fadar shugaban kasa.
Kungiyar 'yan kasuwar hatsi ta Dawanau a Kano sun dauki matakin kare dukiyoyin su da ke cikin kasuwar daga masu fakewa da zanga-zanga su na sata.
Dakarun ƴan sanda sun cafke wani tela da ake zargi da yaɗa tutocin ƙasar Rasha da wasu matasa da ke amfani da tutar a wurin zanga zanga a jihar Kano.
Jigo a jam'iyyar PDP kuma tsohon sanata a majalisar dattawa ta tara, Nicholas Tofowomo, ya kare Shugaba Bola Tinubu kan halin da kasar nan ke ciki.
Awanni 24 bayan jawabinsa, shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sa labule da manyan hafsoshin tsaron ƙasar nan a Aso Villa yayin da ake tsakiyar zanga zanga.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan daba sun farmaki masu zanga-zanga da suka yi dafifi a kusa da ofishin Babajide Sanwo-Olu, gwamnan jihar Legas a ranar Litinin.
Dan majalisar da ke wakiltar Doguwa/Tudun Wada a majalisar wakilai, Alhassan Ado Doguwa, ya caccaki takwaransa na jam'iyyar NNPP, Abdulmumin Jibrin Kofa.
Gwamnatin jihar Kaduna ta sanya dokar hana fita ta awa 24 bayan da ta samu hujjojin cewa wasu miyagu sun kwace zanga-zangar yunwa da ake yi a jihar.
Labarai
Samu kari