Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Gamayyar jam'iyyun adawa sun gudanar da babban taro a birnin Ibadan na jihar Oyo. 'Yan adawan sun cimma matsaya daya kan zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Fadar shugaban kasa ta yi martani ga Sanusi II kan sukar Bola Tinubu d aya yi kan ciwo bashi duk da cire tallafin man fetur da aka yi a Najeriya.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya gargadi matasa kan bari ana amfani da su domin lalata rayuwarsu ta gobe bayan barnar da aka yi a jihar yayin zanga-zanga.
Hukumar shige da fice ta Najeriya ta dauki mataki kan jami'inta mai suna Okpravero Ufuoma da ake zargi da karbar rashawa a filin jirgin saman Najeriya a wani bidiyo.
Hukumar DSS ta karyata ikirarin da kungiyar kwadago ta yi na cewa hukumar ta tura jami'anta dauke da makamai zuwa hedikwatarta inda suka dauki littattafai da mujallu
Gwamnatin jihar Plateau karkashin jagorancin Gwamna Caleb Mutfwang ta sassauta dokar hana fita da ta sanya a Jos da Bukuru. An ba jama'a damar fitowa.
Gwamnatin jihar Kano ta samar da dokar da za ta ba masu lura da gandun dajin Falgore a karamar hukumar Tudun Wada, inda masu laifin da aka kama za su sha dauri.
Sanata Muhammad Sani Musa ya bukaci mataimakin shugaban kasa da sauran manyan Arewa su zauna domin samar da mafita kan matsalolin yankin bayan zanga zanga.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya rattaɓa hannu kan yarjejeniyar gin akamfanin simimti kuma za a fara aikin a farkon shekara mai zuwa 2025.
Kungiyar Delta Delta Obedient Elders'Council ta yi martani ga Bola Tinubu kan maganar da ya yi a kan zanga zangar tsadar rayuwa a Najeriya da matasa suka yi.
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Mohammed, ya yi magana kan zanga-zangar da ake yi a fadin kasar nan. Ya ce ya kamata gwamnonin Arewa su farka su yi abin da ya dace.
Labarai
Samu kari