Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya soke tafiyar wakilan Amurka zuwa birnin Islamabad domin sake zama da kasar Iran a zagaye na biyu na tattaunawar sulhu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Yan kasuwa sun tsawwala farashin kayan masarufi tun bayan rage lokacin takaita zirga-zirga a jihar Kano inda farashin shinkafa, fulawa da sukari su ka tashi.
Shugaban APC a kasar Amurka ya bukaci yan Najeriya su kara hakuri da Bola Tinubu, ya yi kira kan cigaba da yada ayukansa a kowane lokaci domin samun hadin kai.
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya ce masu zanga-zangar yunwa sun yiwa gwamnonin Arewa allurar zaburarwa. Ya ce dole a tashi tsaye domin kawo canji.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta kuma gurfanar da shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje a gaban kotu bisa sabon zargin almundahanar kudin jama'a.
Yayin da ake dab da kammala kwanaki 10 na zanga zanga, darajar kuɗin Najeriya ta ƙara farfaɗowa a kasuwar bayan fage da farashin gwamnatin Najeriya.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya gana da shugaban kamfanin motocin Innoson, Innocent Chwuwuma domin samar da motocin CNG saboda rage radadin cire tallafin mai.
Ministan ayyuka, David Umahi, ya ce gwamnatin tarayya za ta biya kamfanin Julius Berger N20bn duk wata domin kammala aikin da ya ke yi na gina titin Abuja zuwa Kano.
Nasarorin da rundunar 'yan sandan Kano ke bayyanawa, musamman ta fuskar cafke barayin lokacin zanga-zanga ya jawo barazanar kawo karshen rayuwar kakakin rundunar.
Jam'iyyar SDP ta zargi gwamnatin jihar Kogi da magoya bayan APC ta yin taron bikin murnar samun nasara a shari'ar zaben gwamnan jihar tun gabanin kotu ta yi hukunci.
Labarai
Samu kari