Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu 'yan bindiga masu garkuwa da mutane sun kai hari karamar hukumar Rogo a jihar Kano sun kashe mutum 1 sun jikkata wasu.
Tsohon shugaban kasan Najeriya, Olusegun Obasanjo, ya caccaki 'yan majalisar tarayya bisa abin da ya kira halayyar da suke da ita ta kayyade albashinsu da kansu.
An nemi Bola Tinubu ya soke mukamin da ya ba da a Arewa Maso Gabas. Abdul Hameed Yahaya Abba shi ne mai taimakawa shugaban kasa wajen tattaunawa da al’umma.
An samu labarin yadda aka raba Naira Biliyan 438 tsakanin Gwamnoni 34 da Ministan Abuja, Nyesom Wike. Zamfara ta samu N49bn amma ba a ba Kaduna ko sisi ba
Gwamnatin Tarayya ta dakatar da wani bangare na aikin babbar hanyar Kano zuwa Maiduguri saboda sakaci na 'yan kwangila da bata lokaci a aikin na tsawon lokaci.
Kotun Koli ta umarci ba kansiloli da shugabannin kananan hukumomi a Najeriya wa'adin shekaru hudu kamar yadda gwamnonin jihohi ke yi a tsarin mulki.
Yayin da ake cikin wani irin mayuwacin hali a Najeriya, an gudanar da addu'o'i da karatuttukan Alkur'ani mai girma domin neman mafita a jihar Kano.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi gargadi kan yunkurin da ake yi na durkusar da matatar man Dangote.
Jam'iyyar APC reshen jihar Kano, ta buƙaci a gudanar da bincike kan zargin karkatar da shinkafar gwamnatin tarayya a Kano. Ta zargi wasu jami'an gwamnati.
Malam Uba Sani ya ce gwamnatinsa ba za ta sake lamuntar a maimaita abin da ya faru ranar 1 da 5 ga watan Agusta, 2024 ba, ya haramta manyan taruka.
Labarai
Samu kari