Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Tsohon dan majalisa, Sergius Ogun ya bayyana cewa ana biyan kowannensu Naira Miliyan 8.5 duk wata a matsayin kudin gudanarwa, wanda ba ya daga cikin albashinsu.
Rundunar 'yan sandan Kano ta hakikance kan cewar babu mutumin da harbin bindiga ya yi sanadiyyar rasuwarsa yayin zanga zanga duk kuwa da an samu rahotannin haka.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da Esther Walson-Jack a matsayin sabuwar shugabar ma’aikatan gwamnatin tarayya, yayin da Yemi-Esan ta kammala nata aikin.
A ranar Litinin ne hukumar WAEC ta sanar da cewa ta rike sakamakon dalibai 215,267 da suka zana jarrabawar kammala sakandare (SSCE) ta shekarar 2024.
Daga karshe WAEC ta fitar da sakamakon jarabawar WASSCE na shekarar 2024. Legit Hausa ta samu sanarwa daga hukumar jarabawar a safiyar Litinin 12 ga Agusta, 2024.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi martani ga gwamnan Oyo, Seyi Makinde bayan ya yi korafi kan kudi N573bn da gwamnatin tarayya ta ce ta tura ga jihohi.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun bude wuta kan fasinjoji a jihar Taraba yayin da suke tafiya cikin mota. 'Yan bindigan sun hallaka dukkanin mutanen da ke cikin motar.
Wani matashi, Safiyanu Mohammed mazaunin Rangaza ya dau ki hankali bayan ya mayar da jaka da tsinta makare da kudi a hanyar sana'arsa ta adaidaita sahu.
Mata da miji da 'ya'yansu 5 sun mutu bayan cin rogo a karamar hukumar Shagari a jihar Sokoto, gwamnatin jihar za ta dauki matakin bincike bayan zuwa kauyen.
Labarai
Samu kari