Tsohon Ministan Harkokin Waje Yusuf Maitama Tuggar ya ayyana takarar gwamnan Bauchi a 2027, inda ya lashi takobin gyara fannin noma da tsaro idan ya samu dama.
Tsohon Ministan Harkokin Waje Yusuf Maitama Tuggar ya ayyana takarar gwamnan Bauchi a 2027, inda ya lashi takobin gyara fannin noma da tsaro idan ya samu dama.
Dakarun yan sandan Sakkwato sun damke wani mutumi, Aminu Mai Roba da ke taimaka wa yan bindiga wajen sayar da shanun sata, an fara gudanar da bincike.
Gwamnatin Sokoto za ta fara kama masu maganganun batsa cikin masu tallen maganin gargajiya a jihar. Dr Jabir Sani Mai Hula ne ya bayyana haka a ranar Litinin.
Ewi na Ado-Ekiti, Oba Rufus Adejugbe ya haramta kungiyoyin 'yan kasuwa da ke tsauwalawa mutane kan tsadar kaya tare da kayyade farashin kayan abinci.
Gwamnatin Filato karkashin Gwamna Caleb Mutfwang ta bayyana sake sassauta dokar hana zirga-zirga a faɗin Jos, babban birnin jihar Filato ranar Litini
Babban sufen ƴan sandan Najeriya ya bayyana cewa ɗaya daga cikin waɗanda suka kullla rikicin Sudan ya shigo Najeeiya domin shirya yadda za a ruguza ƙasar nan.
Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta janye dokar hana fita da ta sanya a jihar. A yanzu mutane za su iya ci gaba da harkokinsu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da sake nadin shugaban hukumar kula da iyakoki ta kasa (NBC). Adamu Adaji ya koma mukamin a wa'adi na biyu.
Bayan zanga zangar tsadar rayuwa yan Arewa sun dukufa da yin addu'oi da salloli, farashin kayayyaki sun tashi a kasuwa, Kashim Shettim ya magantu kan hadin kai.
Babbar kotun tarayya mai zama a babban birnin tarayya Abuja ta kori karar da wasu ƴan Najeriya suka nemi a dakatar da masu zanga-zanga daga sake fitowa.
Rundunar 'yan sandan Kano ta bayyana cewa ta damke akalla mutane 873 bisa zargin karya doka kwanakin da aka gudanar da zanga zanga a jihar, an kai wasu Abuja.
Labarai
Samu kari