Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
Bayan daukar alkawarin daukar matakan saukaka farashin abinci a kasa, gwamnatin tarayya ta fitar da sharudan shigo da kayan abinci ba tare da haraji ba.
Hukumar kula da albashi da alawus na Tarayya (NSIWC) ta lissafa yadda kananan ma'aikata za su samu albashi bayan Gwamnatin Tarayya ta amince da biyan karin albashi.
Hukumar kwastam ta fitar da sanarwa kan sharuddan shigo da abinci daga ketare zuwa Najeriya ba tare da biyan haraji ba ga yan kasuwa domin saukakawa talaka.
Kungiyar CSNOESA ta shirya gudanar da zanga-zanga a birnin tarayya Abuja domin nuna adawa da karancin man fetur da ake fama da shi a fadin kasar nan.
Rahotanni sun bayyana cewa fitaccen attajirin nan ɗan sharholiya, Richard Lugner ya kwanta dama bayan fama da doguwar jinya, ya rasu watanni bayan kara aure.
Abokan huldan bankin GT sun shiga dimuwa bayan wasu da ake zargi 'yan damfara ne sun yi kutse a yanar gizon bankin a yau Laraba da ya jawo matsala.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau, ya fito ya gayawa duniya wani sirrinsa da ba kowa ya sani ba. Shekarau ya ce har ya kusa gama mulki ba ya da gida.
Gwamnonin Arewa sun zauna a karon farko bayan zanga zangar tsadar rayuwa domin duba damuwowin yankinsu a Abuja. Gwamnan Gombe ne ya jagoranci zaman.
Dattijon kasa, Alhaji Tanko Yakasai ya bayyana cewa ba kundin tsarin mulkin Najeriya ce ke da matsala ba, kar a bar jaki ana dukan taiki, ya ce a sauya tunani.
Labarai
Samu kari