Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Hukumar NiMet ta fitar da hasashen yanayin 26 ga Afrilu, 2026, inda ta yi hasashen cewa za samu samu tsawa da ruwa a Kaduna, Abuja, Legas da wasu jihohi.
An samu rikici tsakanin makiyaya da.manoma a jihar Adamawa da ke Arewacin Najeriya. Barakar ta afku a kauyuka hudu a karamar hukumar Demsa tare da kashe rai uku.
Wani sabon rahoto da hukumar kididdiga ta kasa (NBS) ta wallafa ya nuna raguwar hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya zuwa kashi 33.40 a watan Yulin 2024.
Majalisar shari’a ta kasa (NJC) a ranar Alhamis, 15 ga Agusta, ta bada shawarar Mai shari’a Kudirat Motonmori Kekere-Ekun ta zama shugabar aklalan Najeriya (CJN).
Hukumar zabe mai zaman kanta ta Kano (KANSIEC), ta fitar da kudin sayen takardar tsayawa takara ga shugabanni da kansilolin karamar hukuma a kan N10bn da N5m.
Sanata mai wakiltar Kano ta Kudu, Abdulrahman Kawu Sumaila, ya fito ya nuna yatsa ga tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo kan batun albashin sanatoci.
Gwamnan jihar Benue, Rev. Fr. Hyacinth Alia ya gargadi bangaren APC da ya saba masa kan shirya taron jam'iyya ba tare da izini ba. Gwamna Alia ya ce dole abi doka.
Shugaba Bola Tinubu da takwaransa na Equatorial Guinea,Teodoro Obiang Nguema Mbasogo ne su ka sanya hannu kan yarjeniyar habaka bangaren iskar gas.
Fitaccen malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Tijjani Yusuf Guruntum ya bayyana makomar shugabannin da ke barin talakawansu cikin yunwa domin akwai sakayya.
Yayin da ake fama da rashin tsaro, daruruwan mata ne suka fito kan tituna tsirara domin nuna damuwa kan kisan gilla da makiyaya ke yi musu a gonaki a Ondo.
Labarai
Samu kari