Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Tsohon shugaban kasa,Cif Olusegun Obasanjo ya ce ba ya goyon bayan ware wata kabila ko korarsu daga Najeriya, domin kasar ta dukkanin mazauna cikinta ne.
Yan bindiga sun sace dalibai likitoci su 20 a suka fito daga jami'o'in Maiduguri da filato za su tafi Enugu a jihar Benue. Rundunar yan sanda ta tabbatar da lamarin.
Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ta bayyana cewa ta gaji tattalin arzikin kasa a cikin mawuyacin hali daga tsohon shugaba, Muhammadu Buhari duk da jam'iyyarsu daya.
Ana fargabar wasu ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sun yi awon gaba da kwamishinan matasa na jihar Anambra tare da mai ɗakinsa ahanyar zuwa Abuja.
Sakamakom sayar da Daloli ga wasu bankuna, darajar Naira ta fara dawowa kan Dalar Amurka a kasuwar gwamnati bayan shafe dogon lokaci tana faɗuwa.
Dattijo a jihar Ekiti, Cif Aare Afe Babalola ya zargi gwamnatin tarayya da kuma daukar matakan da za su dakile talauci a yunwa da ke addabar yan kasa.
Wani matashi daga Arewacin Najeriya, Dakta Attahiru Dan-ali, ya yiwa dalibai bayanin abubuwan da ake bukata domin neman tallafin karatu a kasashen ketare.
Wasu shugabannin makaranta a jihar Legas sun shigar da Gwamna Babajide Sanwo Olu a ƙarar da suka nemi a biya su diyyar N11bn kan rusa wani ɓangarensu.
Rundunar 'yan sanda ta kasa, reshen jihar Kano ta ce akwai damuwa matuka kan yadda ake samun karuwar mace mace a jihar saboda ambaliya da kisan kai.
Labarai
Samu kari