Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Duk da rattaba hannu kan kudirin dokar sabon mafi karancin albashi na N70,000 da Shugaba Bola Tinubu ya yi, wasu gwamnoni sun ce ba za su iya biya ba.
Ana tuhumar Shehu Wada Sagagi da yin gaba da kayan abinci da za a raba a matsayin tallafi. A 2023 Sagagi ya zama shugaban ma’aikatan fadar gwamnatin na Kano.
Gwamnan Sakkwato, Ahmed Aliyu ta tausayawa iyalan waɗaɓda suka mutu da sauran waɗanda haɗarin jirgin ruwa ya rutsa da su a kauyen Dundaye ranar Lahadi.
Gwamnatin Jigawa karkashin jagorancin Gwamna Umar Namadi ta kaddamar da rabon buhunan shinkafar da gwamnatin Bola Tinubu ta turo domin rage raɗaɗi.
Hajiya Hauwa Kulu Muhammadu Jega, mahaifiyar tsohon shugaban hukumar zaɓe ta ƙasa INEC ta rasu, za a yi jana'iza da karfe 1:30 na rana yau Asabar a Abuja.
Kwamitin majalisar wakilai na musamman kan satar danyen man fetur ya aika da gargadi kan barayin man fetur. Ya sha alwashin ganin bayan ayyukansu.
An yi musayar kalamai tsakanin Bashir Ahmaad da wasu da ake tunanin masoyan Abdullahi Ganduje har ya yi masu addu’ar Allah ya tashe shi a tawagarsu Ganduje a kiyama
Tsohon shugaban kasan Najeriya Olusegun Obasanjo ya yi magana kan batun cewa mahaifinsa jinin kabilar Igbo. Tsohon shugaban kasan ya yi cikakken bayani.
Wasu shugabannin 'yan bindiga sun koma masu wanzar da zaman lafiya a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun yi sulhu da mutane inda suka bar su suna zuwa gona.
Labarai
Samu kari