Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Bishop Matthew Kukah ya bukaci a daina kiransa da Ba-hausa a wurin taron yaye daliban jami'ar COOU, inda Gwamna Soludo ya nada shi a matsayin sabon Shugaban jami'ar.
Watanni biyar bayan da al'ummar garin Allawa dake jihar Neja suka tsere daga gidajensu, rahotanni sun ce 'yan bindiga sun mamaye garin inda suke yin noma.
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce shugabanci ne babbar matsalar Najeriya. Obasanjo ya kawo mafitar da za ta iya daidaita lamuran kasar nan.
'Yan bindiga sun saki bidiyon Sarkin Gobir, Isa Muhammad Bawa da suka yi garkuwa da shi a watan Yuli. Sarkin ya roki gwamnatin Sokoto ta kai masa dauki.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan bindiga masu tayar da kayar baya a jihar Zamfara. Sojojin sun hallaka 'yan bindiga mutum biyu.
Gwamnatin Kano ta fara aikin gina titin Dorayi zuwa Panshekara bayan kiraye-kirayen al'ummar jihar. An ce aikin ya tsaya tun zamanin tsohon shugaban kasa Buhari.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya kai wa iyalan marigayi sanata Ifeanyi Ubah ziyarar ta'aziyya. Akpabio ya ce mutuwar ta girgiza shi matuka.
Gwamna Abba Yusuf ya ba da umarni na a gaggauta yin bincike kan zargin ba da kwangilar sayo magunguna ga kananan hukumomin Kano, bayan rahoton Dan Bello.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta yi nasarar kamata wata mata mai shekara 30 dauke da bindiga za ta kaiwa wani hatsabibin dan fashi da ya addabi jihar Katsina.
Yan bindigar da suka yi garkuwa da ɗaliban jami'o'in Jos da Maiduguri ranar Alhamis sun nemi iyaye da ƴan uwa su biya N50m a matsayin kuɗin fansa.
Labarai
Samu kari