Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Atiku Abubakar ya yi gargadi kan shirin hana kamfen din 2027 a jihohin Arewa takwas da suka hada da Borno, Plateau, Bauchi, Benue, Niger, Sokoto, Kebbi, Kano.
Mazauna garin Gurbi da ke ƙaramar hukumar Kankara a Katsina sun yi tsayin daka wajen hana 'yan bindiga shiga garinsu, amma mutum 10 sun rasa rayukansu.
Gwamnatin Shugaba Tinubu za ta samu tallafin $27m da aka ware musamman domin tallafawa Najeriya a wani bangare na ayyukan jin kai daga kasar Amurka.
Kungiyar kwadago ta yi bayani kan lokacin da za a fara biyan mafi karancin albashi da gwamnatin Bola Tinubu ta yi. NLC ta ce zuwa karshen Agusta za a kammala.
Shugaban hukumar zabe INEC reshen jihar Ogun, Barista Niyi Ijalaye ya yanke jiki ya faɗi kuma Allah ya masa rasuwa bayan fitowa daga taro a Abuja.
Gwamnatin jihar Ribas ta gargadi kungiyoyin addini da sauran kungiyoyi masu zaman kansu da su daina ba mazauna yankin tallafi duba lafiyar jama'a kyauta.
Duk da yawan yara masu gararamba a gari, Kano, Kaduna, Katsina da Kabbi sun gaza samun tallafin kuɗin sa yara a makaranta daga hukumar ilimi UBEC ta ƙasa.
Kamfanin NNPCL ya yi karin haske kan maganar dawo da tallafin man fetur da shugaban kasa Bola Tinubu ya yi. Umar Ajiya ya ce sun rage kudin shigo da mai ne.
Kungiyar yan kasuwar man fetur (IPMAN) ta bayyanawa 'yan Najeriya cewa kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ne ke jawo karancin fetur ta hanyar hana su mai.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa tun bayan karbar ragamar jagorancin kasar nan ya fara daukar matakin yaki da rashawa da ta yi katutu a kasa.
Tsohon shugaban majalisa, Ahmad Lawan ya kai wa jama'ar da ya ke wakilta na Yobe ta Arewa daukin Naira Miliyan 25 bayan ambaliyar ruwa ya raba su da gidajensu.
Labarai
Samu kari